
Zaben Bayelsa







Jam'iyyar PDP ta saka tsohon gwamnan jihar Rivers, Nyesom Wike a kwamitin zabe a jihar Bayelsa bayan majalisar Dattawa ta tantance shi a matsayin ministan Bola.

An shawarci hukumar zabe ta kasa wato INEC, da ta yi wasu gyararraki gabanin zaben jihohin Kogi, Imo da Bayelsa da ke tafe. Wani jigo a jam'iyyar NNPP reshen.

A ranar 11 ga watan Nuwamba, 2023 INEC zata gudanar da zaben gwamna a juhar Bayelsa, akwai manyan wasu yan takarar uku da ake ganin ɗayansu ne zai kai labari.

Gwamnan Bayelsa, Douye Diri, ya lashe tikitin PDP ba tare da adawa ba a zabem fidda gwanin da aka shirya yau Laraba gabanin ranar 11 ga watan Nuwamba, 2023.

Yayin da zaben gwamna a jihohin Bayelsa da Imo ke kara matsowa, bababr jam'iyyar hamayya watau PDP ta fara zage dantse domin samun nasara a zabukan masu zuwa.

Rahotanni da ke zuwa sun tabbatar da cewar rikici ya barke a zaben yan majalisa da ke gudana a jihar Bayelsa yayin da yan bindiga suka kona kayan zabe a Ogbia.

An samu rikicin siyasa a jihohin Bayelsa da Ribas da ke kudancin Najeriya. A bayelsa, wasu bata gari sun harbi wasu mata biyu a yayin da suka je kada kuri'a.

Ƙaramin ministan albarkatun man fetur, Timipre Sylva ya shiga sahun takarat neman kujerar gwamnan jihar Bayelsa. Sylva ya taɓa ɗarewa kujerar a shekarun baya.

Hukumar zabe mai zaman kanta (INEC) ta sanya ranar da za a gudanar da zabukan jiha a Imo, Bayelsa da jihar kogi, rahoton The Nation a yau Talata da yamma...
Zaben Bayelsa
Samu kari