Atiku Abubakar
Atiku Abubakar, ya bayyana sabon tsarin tallafin mai wanda yake goyon baya. Wannan sabon tsari yana nufin rage radadin matsalolin tattalin arziki.
Atiku Abubakar ya ce zai kara yawan jami’an tsaro da kayan aiki tare da daukar matakan gaggawa domin kawo karshen rashin tsaro idan aka zabe shi a 2027
Fadar Shugaban Ƙasa ta soki Atiku Abubakar kan alkawarinsa na dawo da tallafin man fetur, yayin da Wike ya zarge shi da sauya matsaya saboda siyasa.
Bincike ya gano cewa wani rahoton da ake yadawa a matsayin sabon binciken Amurka kan Atiku Abubakar tsohon rahoton Majalisar Dattawan Amurka ne na 2010.
Atiku Abubakar ya ce ba zai sake neman takarar shugaban ƙasa ba idan ya sha kaye a zaɓen 2027, tare da kira ga masu katin zaɓe su fito su kada kuri’a.
Dan takarar shugaban kasa a ADC, Atiku Abubakar ya ce Obasanjo ba shi da karfin zabe, yana mai cewa Arewa ce ta taimaka masa zama shugaban kasa a 1999.
Tsohon gwamnan jihar Cross Rives, Donald Duke, ya bayyana gargadin da Janar Ibrahim Badamasi Babangida ya yi wa Olusegun Obasanjo kan Atiku Abubakar.
Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar ADC, Atiku Abubakar ya sanar da cewa zai dawo da tallafin man fetur idan ya ci zaben shugaban kasa na 2027.
Shugaban kasar Najeriya, Bola Ahmed Tinubu ya bukaci karin lokaci a kotun Amurka kan sakin bayanan binciken zarge-zargen fataucin miyagun kwayoyi.
Atiku Abubakar
Samu kari