Atiku Abubakar
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya gana da tawagar tarayyar Turai (EU) kan zaben 2027. EU ta bukaci inganta zaben Najeriya bayan 2023.
Tsohon mataimakin shugaban kasan Najeriya, Atiku Abubakar, ya fito ya yi magana kan wasu rahotannin da ke cewa zai hakura da takara a zaben 2027.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce gwamnatin Bola Tinubu ta gaza magance matsalar tsaro a Najeriya. Ya bukaci kifar da Tinubu a 2027.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce zai iya hakura da takara a zaben 2027 idan wani matashi ya kayar da shi a zaben fitar da gwani.
A labarin nan, za a ji yadda hadimin Shugaban Kasa, AbdulAziz AbdulAzizi ya dura a kan hadakar 'yan adawa da shirin da su ke yi gabanin zaben 2027.
Sabon Sarkin Ibadan, Oba Rashidi Ladoja ya karbi bakuncin Atiku Abubakar da Nasir El-Rufai a fadarsa inda ya tabbatar musu da cewa a yanzu shi ba dan siyasa ba ne.
Atiku, Obi da Amaechi sun shiga hadakar adawa a karkashin ADC domin kifar da Tinubu a 2027, amma jam’iyyar na bukatar hadin kai, tsari da wasu dabaru biyu.
Jam'iyyar ADC ta yi kira ga Atiku Abubakar da Babachir Lawal da su gaggauata yankar katin zama 'yan jam'iyya kafin karshen 2025 ko rana damar zama manbobi.
Tsohon Mataimakin Shugaban ƙasa, Atiku Abubakar, tare da tsohon gwamnan Kaduna Nasir El-Rufai sun samu damar halartar bikin dan Rotimi Amaechi a cikin cocin Abuja.
Atiku Abubakar
Samu kari