Atiku Abubakar
Dele Momodu ya ja hankalin matasan Najeriya kan shiga harkokin siyasa, ya ce lokaci ya yi da za su yi aiki tukuri domin gina tubali mai karfi a siyasa.
Sanatan ADC ya zama sabon mai tsawatarwa na bangaren marasa rinjaye a Majalisar dattawa bayan ta kwace matsayin PDP a bangaren yan hamayya a Majalisa.
Kotun koli ta bayyana cewa za ta sa ranar da za a sake zama domin yanke hukunci kan rigimar shugabancin ADC tsakanin Sanata David Mark da Nafiu Gombe.
Shugaban kasar Najeriya Bola Ahmed Tinubu ya sake taso 'yan adawa a gaba. Shugaba Bola Tinubu ya yi musu kakkausar suka tare da yin zarge-zarge a kansu.
Sanata da ke wakiltar Anambra ta Tsakiya kuma jigo a jam'iyyar ADC mai adawa, Victor Umeh, ya bukaci Atiku Abubakar ya hakura da takara a zaben 2027.
Shugaban ma'aikatar fadar shugaban kasa, Femi Gbajabiamila ya yi kira ga Leke Abejide da Nafiu Bala da su tsaya su tarwatsa jam'iyyar adawa ta ADC.
Tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan ya fito ya yi martani kan sukar da Alhaji Atiku Abubakar ya yi wa gwamnatinsa. Ya ce kowa yana yin kuskure.
Mai magana da yawun ADC na kasa, Bolaji Abdullahi ya ce bayan Kwankwaso, akwai kusoshin siyasa da za su hade da Atiku, Peter Obi da sauran yan hadaka.
Jam'iyyar ADC mai adawa ta yi magana kan batun cewa tana shirin hadewa da PRP. Ta bayyana cewa ko kadan babu kamshin gaskiya a batun kawancen da ake yadawa.
Atiku Abubakar
Samu kari