Atiku Abubakar
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya taso 'yan hadakar jam'iyyar ADC a gaba. Shugaba Tinubu ya nuna cewa mutanen da ke cikin tafiyar sun shiga cikin rudani.
Bayan zuwa fadar shugaban kasa da Sanata Rabiu Kwankwaso ya yi, ana cigaba da magana kan makomar siyasar shi. Ana ganin ko ya shiga APC ko ADC a gaba.
Tsohon ministan sufuri, Chibuike Rotimi Amaechi ya ce sun shirya marawa duk wanda ya zama ɗan takarar ADC a zaben shugaban ƙasa na 2027, babu watse wa.
Hadimin tsohon mataimakin shugaban kasa, Demola Olarewaju ya sanar da cewa ba zai ci gaba da zama a jam'iyyar adawa ta PDP domin ta sauka daga tsarin kishin kasa.
Tsohon gwamnan jihar Jigawa, Sule Lamido, ya bayyana cewa a shirye yake ya shiga kowace irin tafiya ta siyasa idan har za ta kai ga ceto Najeriya a 2027.
Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Alhaji Atiku Abubakar ya ce barazanar da aka yi wa tsohon gwamnan Anambra, Peter Obi barazana ce ga duka ƴan Najeriya.
Gwamnan jihar Ebonyi, Francis Nwifuru ya cika baki kan tazarcen shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu a zaben 2027. Ya nuna cewa babu wata hadaka da za ta hana hakan.
Dumebi Kachikwu ya yi zargin cewa haɗakar ADC na shirin bai wa tsohon ɗan takarar shugaban ƙasa, Alhaji Atiku Abubakar damar takara, Peter Obi na neman mafita.
Tsohon gwamnan jihar BenuwaI, Samuel Ortom ya ce ba ya tunanin haɗakar ƴan adawa watau ADC za ta kai labari, yana mai cewa shi da magoya bayansa suna nan a PDP.
Atiku Abubakar
Samu kari