Atiku Abubakar
Jam'iyyar ADC ta mayar wa Shugaba Tinubu martani, inda ta bayyana cewa halin matsin tattalin arziki da rashin tsaro sune abubuwan tsoro a yau, 17 ga Afrilu, 2026.
Kungiyar Kwankwasiyya ta soki kalaman da tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya yi kan tasirin siyasra Dr. Rabiu Musa Kwaknwaso, ta yi bayani.
Tsohon mataimakin shugaban kasar Najeriya, Atiku Abubakar, ya kare kansa kan zargin cin hanci da rashawa da ake yi masa. Ya ce an yi bincike ba a gano komai ba.
Wani jigo a jam'iyyar PDP mai adawa ya yi hasashe kan tikitin takarar shugaban kasa na jam'iyyar ADC. Segun Showunmi ya hango nasarar Atiku Abubakar.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya bayyana cewa baya jin tsoro game da zaben 2027 sabanin abubuwan da ake fada. Ya soki 'yan ADC kan taron da suka yi.
A labarin nan, za a ji cewa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya dura a kan tsohon mataimakin shugaban kasa, Alhaji Atiku Abubakar kan rikicin jam'iyyar ADC.
Hadimin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubuya yi wa Atiku Abubakar martani kan kalaman da ya yi. Daniel Bwala ya ce Atiku ba zai kai labari ba a zaben shekarar 2027.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar, ya bayyana tsarin da yake son ya kawo a kasar nan. Atiku ya ce ya yi dana sanin rashin goyon bayan tsarin a baya.
A labarin nan, za a ji cewa Birtaniya ta bayyana dalilan da suka jawo aka ga jami'anta a babban taron ADC da aka gudanar s Abuja da cewa dama yana cikin aikinta.
Atiku Abubakar
Samu kari