![Gwamnatin tarayya ta zaftare alawus din 'yan Najeriya da ke karatu a waje, ta bayyana dalili](https://cdn.legit.ng/images/560x315/9d8530d48ce14ced.jpeg?v=1)
ASUU
![Gwamnatin tarayya ta zaftare alawus din 'yan Najeriya da ke karatu a waje, ta bayyana dalili](https://cdn.legit.ng/images/560x315/9d8530d48ce14ced.jpeg?v=1)
![Jami'o'in Arewa 3 sun kafa tarihi a karon farko, sun samu kyautar miliyoyin kudi](https://cdn.legit.ng/images/560x315/c6bb636c45bc5d5d.jpeg?v=1)
![Bayan hana ma'aikata albashin watanni 4, jami'an tsaro sun hana su zanga zanga](https://cdn.legit.ng/images/360x203/ac7268879ff3fdf4.jpeg?v=1)
![Tinubu zai sayar da jami'o'in Najeriya ga turawa? Gaskiya ta fito](https://cdn.legit.ng/images/360x203/0bec1465da773365.jpeg?v=1)
![Jami'ar Bayero ta bayyana dalilin korar dalibai 29 da dakatar da wasu](https://cdn.legit.ng/images/360x203/63387ae93ded0d4a.jpeg?v=1)
![ASUU ta bayyana abin da zai hana ta shiga yajin aiki a fadin Najeriya](https://cdn.legit.ng/images/360x203/04d125900aa5aa2b.jpeg?v=1)
![SSANU: Kungiyar ma'aikata za ta tafi yajin aiki, an fadi ranar da za a rufe jami’o’i](https://cdn.legit.ng/images/190x107/1f0c7a2e77b483d9.jpeg?v=1)
Kungiyar ma'aikatan jami'a ta kasa SSANU na shirin tsunduma yajin aiki a gobe Alhamis. Hakan ya biyo bayan wa'adin mako biyu da kungiyar ta ba gwamnati ne.
![Minista ya bayyana hanyar da za a bi wajen inganta harkar ilimi a Najeriya](https://cdn.legit.ng/images/190x107/d1a4bf65486c7bfb.jpeg?v=1)
Ministan Ilimi a Najeriya, Farfesa Tahir Mamman ya bukaci kungiyoyi masu zaman kansu su yi koyi da Dakta Emeka Offor wajen tallafawa harkar ilimi a Najeriya.
![Jerin jami'o'in Najeriya 7 da mata ke jan ragamar shugabancinsu](https://cdn.legit.ng/images/190x107/9ec31892f75cd8be.jpeg?v=1)
Wasu daga cikin manyan jami'o'in Najeriya na karkashin jagorancin mata. Farfesa Aisha Sani Maikudi ita ce mace ta baya-bayan nan da za ta shugabanci jami'a.
![ASUU ta fara shirin shiga yajin aiki, ta gargadi gwamnatin tarayya](https://cdn.legit.ng/images/190x107/29e8d33a4ed34c58.jpeg?v=1)
Kungiyar malaman jami'a ta Najeriya (ASUU), ta gargadi gwamnatin tarayya kan shirinta na shiga yajin aiki a fadin kasar nan. Ta ba da wa'adin makonni biyu.
![Yajin aiki: ASUU ta fadi matakin da ta dauka bayan ganawarta da gwamnatin tarayya](https://cdn.legit.ng/images/190x107/0547c089b12893c3.jpeg?v=1)
Kungiyar malaman jami’o’i (ASUU), ta ce a yanzu dai ta dakatar da batun shiga yakin aiki zuwa wani dan lokaci domin tattaunawa da masu ruwa da tsaki.
!['Yan bindiga sun kashe Mataimakin shugaban jami'a ana taron zaman lafiya](https://cdn.legit.ng/images/190x107/5e3e257fa091be18.jpeg?v=1)
Yan bindiga sun kai hari kan matafiya a hanyar Sokoto zuwa Kaduna inda suka kashe Farfesa Yusuf Saidu na jami'ar Usman Danfodiyo. Jami'ar ce ta sanar da haka.
![An zaɓi dalibai domin samun lamunin karatun NELFUND, gwamnati ta bayyana adadinsu](https://cdn.legit.ng/images/190x107/0963f829509a5aa1.jpeg?v=1)
Shugaban majalisar dattawa, Sanata Goodwill Akpabio ya bayyana cewa an zabi dalibai sama da 30,000 domin samun lamunin karatun NELFUND da Bola Tinubu ya kawo.
![ASUU ta bayyana matsayarta kan shiga yajin aikin kungiyoyin kwadago](https://cdn.legit.ng/images/190x107/29e8d33a4ed34c58.jpeg?v=1)
Kungiyar malaman jami'o'in Najeriya (ASUU) ta umarci mambobinta da su shiga cikin yajin aikin da kungiyoyin kwadago na NLC da TUC suka fara a fadin kasar nan.
![Kungiyar ASUU ta gudanar da zanga zanga, ta fara haramar yajin aiki](https://cdn.legit.ng/images/190x107/b8d48512a80368b1.jpeg?v=1)
Kungiyar malaman jami'a (ASUU) ta bayyana kudurinta na tafiya yajin aiki matukar gwamnati bata saurare ta ba. Ta fadi haka ne a jihar Gombe yayin zanga zanga.
ASUU
Samu kari