
ASUU







Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yi muhimman jawabai a wajen bikin rantsar da shi a ranar 29, ga watan Mayu. Sai dai akwai wasu muhimman batutuwa guda 2 da.

Kungiyar Malaman Jami’o’i (ASUU) ta maka Gwamnatin Tarayya a kotun masana'antu bisa zargin nuna wariya yayin biyan albashi da kuma rashin adalci ga mambobinta.

Kotun ɗa'ar ma'aikata ta amince da tsarin 'Ba aiki ba biyan Albashi' wanda gwamnatin tarayya ta kakabawa malaman jami'o'in Najeriya, ASUU, a lokacin yajin aiki.

Kungiyar malaman jami'o'i ta ƙasa (ASUU), ta sake zaɓar Farfesa Emmanuel Osodoke a matsayin sabon shugabanta na ƙasa. Osodoke ya lashe zaɓen ba abokin hamayya.

Gwamnatin Buhari ta yarda ‘Yan kasuwa su kirkiro Jami’o’i. Gwamnati ta yarda a kirkiro Jami’o’in a sun kai 36, adadin Jami’o’in ‘Yan kasuwa ya haura 70 kenan.

Wasu daga jami’o’in tarayya a Najeriya, kamar su jami’ar Uyo, jami'ar Maiduguri da FULafia, sun kara farashin kudin makarantarsu na zangon karatu na 2022/2023.

Shugaban ƙungiyar malaman jami'a ta ƙasa (ASUU), Farfesa Emmanuel Osodoke, yace gwamnatin tarayya ta watsar da su tun lokacin da suka janye yajin aikin su.

Kungiyar malaman jami'o'in Najeriya, ASUU, ta tsinduma cikin yajin aikin sai baba-ta-gani a Jami'ar Jihar Taraba kan ikirarin rashin biyan mambobinta hakokinsu.

Shugaban ASUU na kasa, Farfesa Emmanuel Osodeke ya ce malaman jami’o’i sun hakura da yajin-aiki ne da tunanin za a biya masu bukata, ashe yaudara aka yi masu.
ASUU
Samu kari