Yajin aikin ASUU
Alkalai a jihar Cross River sun shiga yajin aiki saboda rashin cika musu bukatu. Alakalan sun dakatar da dukkanin ayyuka har sai an magance matsalolinsu.
Malamin jami'ar Uyo, Inih Ebong ya samu nasara a kotu bayan fafutkar shekaru 22 yana zuwa kotuna. Kotu ta umarci a biya shi hakkokinsa na shekarun.
Ministan Kwadago, Dingyadi, ya bayyana cewa gwamnati za ta hana shiga yajin aiki ta hanyar tattaunawa da 'yan kwadago da samar da hanyoyin warwarewar matsaloli.
Jami'ar jihar Taraba ta shiga jimami sakamakon rasuwar manyan malamanta har guda uku a tsakanin abin da bai wuce kwanaki uku ba, ma'aikata suɓ fara fargaba.
Gwamnatin tarayya ta hannun ma'aikatar ilmi ta sanar da korar shugaban jami'ar Nnamdi Azikiwe (UNIZIK) da ke jihar Abia. Ta ce nadin da aka yi masa ya saba doka.
Gwamnatin tarayya ta fara biyan ma'aikatan jami'o'i albashin da suke bi tare da biyan waɗanda suka yi ritaya hakkinsu, hakan na zuwa bayan NASU ta shiga yajin aiki.
Gwamnatin tarayya da gamayyar kungiyar ma'aikatan Najeriya sun gaza cimma matsaya domin kawo karshen yajin aikin da ake yi saboda hana su albashin wata 4.
Shugaban kungiyar ma’aikatan jami’o’in kasar nan (SSANU), Mohammed Ibrahim ya shaidawa gwamnatin tarayya abin abin da zai mayar da su bakin aiki.
Kungiyar malaman jami'o'i ta kasa (ASUU) a jami'ar jihar Gombe ta janye yajin aikin da ta shiga. Ɗaliban jami'ar Gombe za su koma makaranta bayan yajin aiki.
Yajin aikin ASUU
Samu kari