Yajin aikin ASUU
Kungiyar malaman jami'o'i ta kasa (ASUU), ta bayyana rashin jin dadin yadda gwamnatin Bola Ahmed Tinubu ta yi shiru a kan bukatun da ta bijiro da su.
shugaban kasa Bola Ahmed Bola Tinubu ya sanya hannu kan dokar kafa jami'ar fasahar muhalli a yankin Ogoni a jihar Rivers bayan kafa wata jami'ar a Kudancin Kaduna
Malaman jami'o'in Najeriya karkashin (ASUU) sun ce kudurorin gyaran haraji za su yi ragaraga da asusun TETFund daga 2030. ASUU ta ce hakan zai jawo lalacewar ilimi.
Malamai da ma'aikata karkashin JAC sun shiga yajin aiki a Bauchi, inda suka bukaci a aiwatar da tsarin albashi na CONPCASS da CONTEDISS. An rufe manyan makarantu.
Kungiyar malaman jami'o'i ta kasa (ASUU) ta bayyana damuwa a kan yadda ilimi ke ci gaba da barbarewa a Najeriya, inda ta nemi gwamnati ta magance matsalar.
Kwamitin haɗin guiwa na malamai da ma'aikatan manyan makarantun gaba da sakandire a Bauchi sun ayyana shiga yajin aiki kan rashin aiwatar da dokar sabon albashi.
Kungiyar manyan malaman jami'o'i ta na dab da shiga sabon yajin aiki matukar gwamntin tarayya ta ki duba bukatun da aka dade ana neman a magance su.
Kungiyar ASUU reshen jami'ar LASU ta fara yajin aiki saboda rashin biyan karin albashi da gwamnati ta gaza aiwatarwa tun Janairu 2023. An ba dalibai hakuri.
Alkalai a jihar Cross River sun shiga yajin aiki saboda rashin cika musu bukatu. Alakalan sun dakatar da dukkanin ayyuka har sai an magance matsalolinsu.
Yajin aikin ASUU
Samu kari