Arewa
Ana fargabar cewa za a samu ambaliyar ruwa a jihohin Legas, Ogun, Akwa Ibom, da Cross River a ranar Juma'a, 12 ga Satumba, 2025. NiMet ta ce za a sha ruwa a Arewa.
Gwamnatin Kebbi karkashin Gwamna Nasir Idris, ta dakatar da kwamishinan lafiya na jihar, Yunusa Isma’il. An bukaci ya kare kansa ko ya fuskanci wani hukuncin.
A karon farko a tarihi mace ta shiga an yi hawan sallar gani da ita a Daura jihar Katsina, Sarauniyar kasar Hausa, Dr. Lubna Mohammed Gusau ce ta kafa tarihin.
Sojojin Operation Fansan Yamma da jami’an tsaro sun yi nasarar dakile yunkurin ‘yan bindiga na kai hari wani kauyen karamar hukumar Malumfashi, an rasa rayuka.
Jihohi 31 sun tara wa kansu bashin N2.57tr amma ba su iya jawo jarin waje a zangon farko na 2025 ba; jihohi 10 kadai sun karbo bashin N417bn duk da karin FAAC.
Wata kungiyar dattawan Arewa ta shawarci gwamnonin yankin da su bi hanyar sulhu domin kawo karshen matsalar rashin tsaro. Ta ce sulhu abu ne mai kyau.
Gwamna Nasir Idris zai kafa sansanin sojoji a karamar hukumar Augie, domin karfafa tsaro; ya kuma sanar da gyaran asibitin Augie don inganta kiwon lafiya.
Gwamnan jihar Kaduna, Uba Sani, ya sha alwashin tabbatar da ganin cewa an yi adalci kan mutanen da aka kashe wajen zuwa daurin aure a jihar Plateau.
Majalisar sarakunan gargajiya ta Idoma a jihar Benue da ke Arewa ta Tsakiya ta yi zama kan sarautar da aka ba shugaban kasa, Bola Tinubu inda ta soke ta nan take.
Arewa
Samu kari