Arewa
Rikici tsakanin masu hakar ma’adanai da ‘yan bindiga a Birnin Gwari, ya yi sanadin mutuwar mutane 7, yayin da mazauna suka bukaci gwamnati ta dauki mataki.
Bello Turji ya fara shirya sababbin hare-hare a gabashin Sokoto bayan ruwan damina ya ja baya, an ce ya sake tsara runduna da sauya kwamandoji don karfafa iko.
Farashin man fetur ya kai N1,000 a Jos, Gombe da wasu biranen Arewacin Najeriya da dama, direbobi sun koka kan tsadar man. 'Yan kasuwa sun fadi dalilin tsadar.
Hukumar Kwastam ta tabbatar da samun rahoton samun gawar wani jami'inta a dakin otal da ake zargin ya kwana da mata uku a Katsina inda ta ana ana ci gaba da bincike.
'Yan bindiga sun kashe fiye da mutane 10 a Filato, a wasu hare-haren ramuwar gayya, lamarin da ya tilasta gwamnati ta daukar matakan tsaro na gaggawa.
Taron malaman Arewa da aka yi a Kaduna ya tattauna matsalar rashin tsaro da habaka tattalin arziki. Sarkin Musulmi ya bukaci a hada kai a Arewa domin cigaba.
Binciken kwa-kwaf ya gano gaskiya kan wani bidiyo da ake yadawa a kafafen sada zumunta da ke nuna Boko Haram sun mamaye barikin sojoji na Najeriya.
Gwamna Abdullahi Sule na jihar Nasarawa, ya gargadi jama'a kan bullar kungiyar da ya yi zargin wani ɓangaren Boko Haram ne da suka kwararo yankin
An yi babban rashi a jihar bayan rasuwar daya daga cikin shugabannin hukumomi. Shugaban hukumar zabe mai zaman kanta ta Yobe, Dr. Muhammad Mamman ya rasu.
Arewa
Samu kari