Arewa
Majalisar Koli ta Kasa ta amince da nadin Farfesa Amupitan daga jihar Kogi a Arewa ta Tsakiya a matsayin wanda zai gaji Mahmood Yakubu a hukumar zabe INEC.
An shafe kusan watanni uku kenan da nada sabon shugaban APC, Nentawe Yilwatda amma har yanzu bai yi murabus daga mukamin minista ba a ma'aikatar jin kai da walwala.
Taraba, Kogi da wasu jihohin Arewa za su samu ruwan sama a yau Alhamis yayin da ake bankwana da damina. An gargadi mutane su shirya wa ambaliya a yankunansu.
UNICEF ta ce Najeriya ta yi asarar dala biliyan 10 saboda rikicin Boko Haram, yayin da aka ƙaddamar da shirin dawo da yara cikin al’umma a Borno.
Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum, ya yi kyauta mai gwabi ga wata ma'aikaciyar lafiya 'yar asalin Anambra. Ya nuna cewa ta yi sadaukarwa a jihar.
Tsohon hadimin marigayi Shugaba Muhammadu Buhari, Bashir Ahmelad, ya nuna cewa wasu gwamnonin jam'iyyun adawa daga Arewacin Najeriya za su sauya sheka zuwa APC.
Rahotanni da muke samu sun tabbatar da cewa yan bindiga sun tare hanyar Gusau–Gummi a Zamfara da yammacin jiya Talata 7 ga watan Oktobar shekarar 2025.
Kungiyar Dattawan Arewa, ACF ta bayyana matsayarta kan zaben 2027 inda ta ce ba za ta nuna bangaren da ta ke yi ba game da zaben da ke tafe a Najeriya.
Kungiyar Kiristoci ta Najeriya, CAN ta karyata zargin cewa ana kisan Kiristoci, tana cewa hare-haren ‘yan ta’adda bai shafi addini ba kwata-kwata.
Arewa
Samu kari