Anambra
A Anambra, jami’an Agunechemba sun ci zarafin Jennifer Elohor, wata ƴar NYSC, inda suka yi mata tsirara bayan sun lakada mata duka. Gwamnati ta ce an kama jami'an.
A ranar Asabar hukumar INEC ta shirya zaben cike gurbi a wasu yankuna 16 a fadin Najeriya. 'Yan adawa sun kayar da APC a jihohi kamar Kano, Oyo da Anambra.
INEC ta fitar da sakamakon zabukan cike gurbi da aka gudanar a jihohi daban–daban a Najeriya, a ranar Asabar, inda APC, NNPP, PDP, APGA suka samu nasara.
Jam'iyyar APGA mai mulki a jihar Anambra ta samu nasara a zaben cike gurbi na kujerar sanatan Anambra ta Kudu. Dan takarar APGA ya lallasa abokan hamayyarsa.
Rahotanni daga jihar Anambra sun nuna cewa an samu tashin hankali a zaben cike gurbin Sanata Andy Ubah, wanda ya koma ga Allah a watannin da suka shude.
Shugaba Bola Tinubu ya gana da Gwamna, Charles Chukwuma Soludo inda ya ce gwamnatinsa za ta ci gaba da hadin gwiwa da jihohin da suka jajirce wajen ci gaban al'umma.
Gwamna Charlea Soludo na jihar Anambra ya hadu da Bola Ahmed Tinubu a fadasa da ke Abuja, ya ce shugaban kasa na cikin koshin lafiya, yana aikinsa.
Gwamnan jihar Anambra, Charles Soludo ya ziyarci shugaban kasa a Aso Rock, an ga tambarin nan na Bola Tinubu a jikin hular da ya sanya yayin ziyarar.
Tsohon gwamnan jihar Anambra, Sanata Chris Ngige, ya bayyana dalilin cire shi daga mukaminsa na gwamnan Anambra inda ya ce ya ki amincewa da bukatun wasu ne.
Anambra
Samu kari