Aliko Dangote
Alhaji Aliko Dangote ya shigar da gwamnatin Najeriya karkashin Bola Tinubu kotu kan shigo da man fetur daga kasashen waje duk da cewa matatarsa na aiki.
Alhaji Aliko Dangote ya fadi yadda ya yi fama da mutanen da suka so durkusar masa da matatar mai da ya so ginawa a jihar Legas. Ya ce tun wajen samun fili yayi fama.
Farashin siminti ya kai N13,000 a Najeriya yayin da dillalai da masu gine-gine ke kokawa kan tsadar kaya da yawaitar karin farashi. Masana sun gargadi gwamnati.
Shugaban rukunin kamfanonin Dangote, Aliko Dangote, ya yi magana kan dalilinsa na fasa sayan kungiyar kwallom kafa ta Arsenal da ke a kasar Ingila.
Mujallar Bloomberg ta zaƙulo attajiran Afrika 7 a jerin 500 na duniya a watan Mayun 2026, inda Aliko Dangote da Abdussamad Rabiu suka wakilci Najeriya.
Aliko Dangote ya nuna sha'awar gina matatar mai ta dala biliyan 17 a Kenya ranar 10 ga Mayu, 2026, bayan ya kwatanta tattalin arzikin Kenya da na Tanzania.
Kungiyar kwadago ta TUC a Najeriya ta bukaci gwamnatin Bola Tinubu da ta saka tallafin man fetur domin saukakawa talakan Najeriya. Festus Osifo ne ya yi kiran.
NMDPRA ta ba wa kamfanonin NIPCO, AA Rano, da wasu hudu lasisin shigo da fetur tan 720,000 a Mayu 2026, duk da ci gaban da matatar Dangote ke samu.
Hamshakin attajirin nan, Alhaji Aliko Dangote ya bayyana cewa zai ziba jari a fannin wutar lantarki, wa da zai samar da megawatt 20,000 don cike gibin Najeriya.
Aliko Dangote
Samu kari