Aliko Dangote
A labarin nan, za a ji cewa matatar Dangote ta kara samun karfi a Najeriya bayan an yi nasarar fara tace gangar danyen mai 700,000 bayan ta fadada aikinta.
A labarin nan, za a ji cewa matatar Dangote ta jawo an samu 'dan ragi a farashin litar man fetur a wasu daga cikin jihohin kasar nan bayan an samu sauki a duniya.
Matatar Dangite da ke jihar Legas a Najeriya ta rage farashin kowace litar man fetur a Najeriya saboda saukin da aka samu a farashin danyen mai a kasuwannin duniya.
A labarin nan, za a ji cewa kamfanin mai na kasa, NNPCL ya karyata ikirarin matatar Dangote na cewa an karya dokar PIA saboda ba wasu yan kasuwa lasisi.
A labarin nan, za a ji cewa matatar Dangote ta kama zama daya daga cikin manyan kamfanonin Afrika da za ta kafa sabon tarihi nan da shekarar 2030.
Yayin da matatar Dangote ke shirye shiryen fara sayar da hannayen jari, shugaban kamfanin First HoldCo, Femi Otedola ya kai ziyara matatar da ke jihar Legas.
Janar Theophilus Danjuma ya bayar da N3bn yayin kaddamar da littafin tarihin Yakubu Gowon a Abuja, yayin da Aliko Dangote ya sayi kwamitin littatafan a kan N500m.
Matatar hamshakin attajirin nan, Alhaji Aliko Dangote ta yi rangwame a farashin kowace litar man jiragen sama zuwa N1,650 domin saukaka harkokin sufuri.
Alhaji Aliko Dangote ya shigar da gwamnatin Najeriya karkashin Bola Tinubu kotu kan shigo da man fetur daga kasashen waje duk da cewa matatarsa na aiki.
Aliko Dangote
Samu kari