Aliko Dangote
Matatar Dangote ta ƙara farashin litar fetur zuwa N1,350, wanda ke nuna ƙarin N75 a mako guda. Wannan na faruwa ne sakamakon matsin lamba na danyen mai da sufuri.
Hamshakin attajiri, Femi Otedola, ya maida martani kan batun cewa ya samar da kudaden gina matatar Dangote. Attajirin ya bayyana cewa zuki ta malle ce kawai.
Farashin mai na cigaba da tashi a Najeriya sakamakon yakin da ake a Iran da Amurka. Matatar Dangote ta kara kudin mai, litar fetur ta doshi N1400.
Wani jami'in matatar Dangote ya sanar da cewa ana saka tallafi a man fetur da dizil domin rage farashinsa a Najeriya. Sai dai ya ce hakan bai samu ba a man jirgi.
A labarin nan, za a ji Jamil Mohammed AAbubakar, surukin fitaccen attajiri ya samu babban matsayi a kamfanin Alhaji Aliko Dangote, zai jagoranci sashen kamfanin.
Alhaji Aliko Dangote ya fara maganar kafa sabuwar matatar man fetur a Tanzania, inda kasashen Kenya da Uganda da sauransu za su yi hadaka da shi.
A labarin nan, za a ji cewa matatar Dangote ta samu nasarar fara hako danyen mai daga cikin rijiyr mai mallakin Alhaji Aliko Dangote a Neja Delta.
Rundunar sojin Najeriya ta kama wasu mutum 15 da ake zargi barayi ne da ke shirin satar danyen man da za a kai matatar Dangote. An kama su da kayayyakin satar mai
Attajirin Afrika, Alhaji Aliko Dangote ya bayyana cewa wasu daga kasashen waje na dakile cigaba a kasashen Afrika. Ya bukaci 'yan Afrika su tashi tsare a nahiyarsu.
Aliko Dangote
Samu kari