Aliko Dangote
A labarin nan, za a ji Jamil Mohammed AAbubakar, surukin fitaccen attajiri ya samu babban matsayi a kamfanin Alhaji Aliko Dangote, zai jagoranci sashen kamfanin.
Alhaji Aliko Dangote ya fara maganar kafa sabuwar matatar man fetur a Tanzania, inda kasashen Kenya da Uganda da sauransu za su yi hadaka da shi.
A labarin nan, za a ji cewa matatar Dangote ta samu nasarar fara hako danyen mai daga cikin rijiyr mai mallakin Alhaji Aliko Dangote a Neja Delta.
Rundunar sojin Najeriya ta kama wasu mutum 15 da ake zargi barayi ne da ke shirin satar danyen man da za a kai matatar Dangote. An kama su da kayayyakin satar mai
Attajirin Afrika, Alhaji Aliko Dangote ya bayyana cewa wasu daga kasashen waje na dakile cigaba a kasashen Afrika. Ya bukaci 'yan Afrika su tashi tsare a nahiyarsu.
Kamfanin Dangote Group ya musanta rade-radin da ake yadawa a kafafen sada zumunta cewa gwamnati na karbar haraji a kowace kwandala daya ta siminti
Attajirin Najeriya, Alhaji Aliko Dangote ya shiga cikin jerin mutane 100 mafi tasiri a duniya da mujallar Time ta fitar a 2026. Donald Trump na cikin mutanen.
Matatar Dangote ta maida farashin fetur ₦1,200 yau Alhamis, 9 ga Afrilu, 2026, bayan saukar farashin danyen mai sakamakon tsagaita wutar Amurka da Iran.
Matatar mai ta Dangote ya ƙara farashin fetur zuwa ₦1,275 da dizil zuwa ₦1,950 sakamakon rikicin Gabas ta Tsakiya a yau Laraba, 8 ga Afrilu, 2026 yau.
Aliko Dangote
Samu kari