Akwa Ibom
Rundunar 'yan sandan Najeriya ta yi nasarar kama wani boka da ake zargi yana ba 'yan bindiga masu fashi da makami maganin bindiga a jihar Akwa Ibom ranar Juma'a.
Rundunar ƴan sanda ta tabbatar da kisan wani magidanci ɗan shekara 45 bayan ya kwanta barci tare da iyalansa a jihar Akwa Ibom, an tsinci ƙaramar bindiga.
A labarin nan, za a ji yadda Ministan ayyuka, David Umahi ya ƙaryata masu cewa babu wani kataɓus da gwamnatin Bola Tinubu ta yi a Kudu maso Gabas.
Tsohon ministan ƙasa, gidaje da raya birane ya ce akwai wata manaƙisa da aka shirya game da batun ƙirƙiro sabuwar jihar Obolo daga jihar Akwa Ibom ta yanzu.
Shugaban cocin INRI Evangelical Spiritual, Primate Elijah Babatunde Ayodele, ya aika da sakon gargadi kan wasu gwamnoni guda shida kan batun yin tazarce a 2027.
Shugaban Majalisar Dattawa, Godswill Akpabio ya karaɓta takardun sauya sheƙar sanatoci huɗu daga PDP zuwa APC a zamansu na ranar Laraba, 23 ga watan Yuli, 2025.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya gana da shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Godswill Akpabio da Gwamna Umo Eno na jihar Akwa Ibom a fadarsa a Abuja.
Wani dan Majalisa ya tsokano ƴan Najeriya da ya kwatanta hatsarin jirgin zaman da ya girgiza Najeriya da haɗakar ƴan adawa ta ADC, mutane sun yi masa ca.
Bayan masu shirin haɗaka sun fitar da jam'iyya, shugaban majalisar dattawa, Godswill Akpabio, ya ce Gwamna Siminalayi Fubara da Douye Diri sun shirya dawowa APC.
Akwa Ibom
Samu kari