Aikin Hajji
Hukumar jin dadin Alhazan jihar Kano ta sanar da kudin da maniyyata za su biya don zuwa aikin Hajjin 2026. Ta ce za ta dawo da rarar kudi ga wadanda suka fara biya.
Hukumar alhazai ta kasa NAHCON ta sanar da rage kudin kujerar aikin Hajjin 2025 da kusan N200,000 a kan abin da suka biya a 2025. Za a inganat aikin hajjin bana.
Shugaban hukumar Alhazai ta kasa, Farfesa Abdullahi Usman, ya bayyana cewa sun yi namijin kokari wajen samar da sassauci ga Alhazai yayin aikin Hajjin 2025.
Shugaban hukumar NAHCON da tawagarsa, Farfesa Abdullahi Saleh Pakistan ya nuna damuwa kan biyan kudin hajjin badi ba a kan kari ba, ya bayyana matsalar hakan.
Gwamna Abba Kabir Yusuf ya bayyana cewa gwamnatinsa za ta bi duk matakan da suka dace domin gani mahajjacin Kanonda ya bata a Saudiyya yayin aikin hajji.
Rahotanni sun tabbatar da cewa an samu mabiya addinin Katolika masu goyon bayan auren jinsi 1,400 daga ƙasashe 20 sun gudanar da taron ziyara na musamman a Vatican.
A labarin nan, za a ji cewa wata baiwar Allah mai suna Maryam Hussaini Abdullahi ta gamu da iftila'in alakanta jakarta da tulin wiwi a kasar Saudiyya.
Hukumar EFCC mai yaki da rashawa ta tsare wasu manyan jami'an hukumar Hajji ta kasa, NAHCON bisa zargin almundahana a Hajjin shekarar 2025 da aka yi.
Hukumar NAHCON ta fara shirin Hajjin 2026 tun da wuri, ta ce kujeru 95,000 aka samu daga Saudiyya, inda kudin ajiya ga maniyyata ya fara daga ₦8.5m kacal.
Aikin Hajji
Samu kari