Aikin Hajji
Wasu daga cikin jihohin Najeriya sun ba da tallafi ga Alhazansu da ke kasa mai tsarki. An ba da tallafin ne domin saukakawa Alhazan yayin gudanar da aikin Hajji.
NAHCON ta kula da alhazai 13 masu tabin hankali da mata 3 da suka yi barin ciki a aikin Hajji. Dr. Garba ya bayyana kalubalen samun magunguna a Saudiyya.
Gwamnan jihar Sokoto, Ahmed Aliyu Sokoto, ya gwangwaje Alhazan jihar da kyauta mai tsoka a kasa mao tsarki. Ya ba su kudade domin yin guzuri zuwa gida.
Shugaban hukumar Alhazai ta kasa (NAHCON), Farfesa Abdullahi Usman, ya bukaci Alhazan Najeriya da su saka shugabannin Najeriya a cikin addu'o'in da suke yi.
Hukumar kula da harkokin aikin hajji a Najeriya, NAHCON ta tabbatar da cewa dukkan mahajjatan Najeriya 484 da ke cikin otal ɗin da gobara ta tashi a Makkah sun tsira
Hukumar alhazai ta kasa (NAHCON ta ce za afara dawo da alhazai daga Saudiyya zuwa Najeriya ranar 13 ga Yuni 2025. Sheikh Abdullahi Saleh ne ya sanar da hakan.
Hukumar kula da alhazai ta ƙasa watau NAHCON ta tabbatar da rasuwar wani ɗan Najeriya a filin hawa Arafah a kasa mai tsarki, ba a bayyana sunansa ba har yanzu.
Dubban mahajjata sun hau dutsen Arafah a ƙasar Saudiyya yayin aikin hajjin bana 2025 duk da gargaɗin da hukumomi suka yi kan tsakanin zafin rana.
A gobe Alhamis 5 ga watan Yunin 2025 ake shirin gudanar da Arafah a kasar Saudiyya wanda ake bukatar Musulmi su dage da addu'o'i da azumi saboda neman yardar Allah.
Aikin Hajji
Samu kari