Aikin Hajji
Wata maniyyaciya daga Adamawa, Aishatu Muhammadu, ta rasu sakamakon ciwon zuciya a ranar 9 ga Mayu, 2026, yayin da take kan hanyar zuwa Madina a Saudi Arabiya.
Babbar kotun tarayya ta ba kwamishinan kuɗi na Bauchi, Yakubu Adamu, izinin tafiya Hajjin 2026 da duba lafiyarsa a Saudiyya a ranar 8 ga Mayu, 2026.
Gwamna Bala Mohammed na jihar Bauchi ya bukaci gwamnatin tarayya da hukumar INEC su daga lokacin siyasar 2027 domin karo da lokacin aikin Hajjin 2026.
Hukumar alhazai ta Najeriya, NAHCON ta fara jigilar maniyyatan Hajjin 2026 da maniyyata 474 daga Kogi, da manyan jami’ai suka halarci bikin ƙaddamarwar a Abuja.
Hukumar jin dadin Alhazai ta kasa (NAHCON) ta sanar da lokacij fara jigilar maniyyata zuwa Saudiyya. Ta bayya cewa jirgin farko zai tashi a birnin Abeokuta.
Masu ruwa da tsaki a harkar jiragen sama sun fara gargadi kan tashin farashin man jiragen sama a Najeriya. Ana fargabar hakan zai shafi farashin aikin Hajji.
Ofishin jakadancin Amurka a kasar Saudiyya ya gargadi Amurkawa kan zuwa aikin Hajjin bana na 2026 saboda yakin da Donald Trump ya kaddamar a Iran.
Ana ci gaba da musayar wuta tsakanin Iran, Amurka da Isra'ila, wannan matsala na iya yin tasiri da kawo tangarda ga ibadun musulumi a Ramadan, Umrah da Hajji.
Rikicin da ke tsakanin Iran da Amurka da Isra’ila na iya jawo cikas ga tafiyar maniyyatan Umrah daga Najeriya wanda yanzu aka shafe kwana 5 kenan.
Aikin Hajji
Samu kari