
Jami'ar Ahmadu Bello







Farfesa Abdullahi Mahadi, shugaban farko na jami'ar jihar Gombe, ya riga mu gidan gaskiya. Gwamnan jihar Gombe, Abdullahi Inuwa ya miƙa saƙon tavaziyyar sa.

Kungiyar ASUU tace dole a biya ta albashin watannin nan takwas a lokacin yajin-aiki. Idan ba a sasanta ba, Iyaye da Dalibai za su ji jiki a sabon rikicin na su.

Rotimi Amaechi ya kammala karatun digirin farko daga jami’ar Baze. Tsohon Ministan sufurin na tarayya ya samu shaidar LLB tare da sauran dalibai da aka yaye.

'Yan ASUU za su ki koyar da dalibai karatu a duka jami’o’in gwamnati. Malaman Jami’a sun tsaida matakan da za a dauka bayan biyansu rabin albashi a watan Oktoba

An fara biyan kishiyar ASUU albashinsu, gwamnatin tarayya ba za ta biya ‘yan kungiyar ASUU ba saboda akwai dokar da tace babu albashi ga wanda bai yi aikinsa ba

Za a ji alamu na nuna Malaman jami’a da ke karkashin kungiyar ASUU za suyi zaman majalisar koli na NEC. Rabin albashin da aka biya ya shafi 'Yan ASUU da CONUA.
Jami'ar Ahmadu Bello
Samu kari