![ATBU: Ɗalibar Jami'a ta rasu bayan shiga wanka a wani yanayi mai ruɗani a Arewa](https://cdn.legit.ng/images/560x315/c7342d945f3e5a29.jpeg?v=1)
Jami'ar Ahmadu Bello
![ATBU: Ɗalibar Jami'a ta rasu bayan shiga wanka a wani yanayi mai ruɗani a Arewa](https://cdn.legit.ng/images/560x315/c7342d945f3e5a29.jpeg?v=1)
![Shiga jami'a: Duk da dage kayyade shekarun dalibai, tsohon Sanata ya taso gwamnati a gaba](https://cdn.legit.ng/images/560x315/43f7544516b5439c.jpeg?v=1)
![Jami'o'in Arewa 3 sun kafa tarihi a karon farko, sun samu kyautar miliyoyin kudi](https://cdn.legit.ng/images/360x203/c6bb636c45bc5d5d.jpeg?v=1)
!["Dalibai 300,000 ake sa ran za su memi lamunin karatu" Inji NELFund](https://cdn.legit.ng/images/360x203/d3cf2b4e3bb08b39.jpeg?v=1)
![Jerin jami'o'in Najeriya 7 da mata ke jan ragamar shugabancinsu](https://cdn.legit.ng/images/360x203/9ec31892f75cd8be.jpeg?v=1)
![ASUU: Malamai rututu masu PhD sun tsere daga jami’a, an bar dalibai a matsala a Bauchi](https://cdn.legit.ng/images/360x203/35031c8bd6f0e1c4.jpeg?v=1)
!["Karancin kudi": Kungiyar ASUU ta tsunduma yajin aiki a jami'ar Kano, ta bayyana dalili](https://cdn.legit.ng/images/190x107/a329bc4e0d0fdf80.jpeg?v=1)
Kungiyar malaman jami’o’i, ASUU, ta shiga yajin aiki a jami'ar Yusuf Maitama Sule da ke a jihar Kano. An bayyana dalilin da yasa Malaman jihar ke yajin aiki.
![Ana tsaka da binciken TETFund, an fitar da N1bn a sharewa dalibai hawaye a makarantu](https://cdn.legit.ng/images/190x107/cb76324d074b284b.jpeg?v=1)
A yau ne gwamnatin tarayya za ta kaddamar da gina dakunan kwanan dalibai a manyan makarantu 12 a fadin kasar nan, inda za a fara da jami’ar jihar Akwa Ibom.
![Sojoji sun kwamushe masu zanga zanga a jami'a saboda karin kudin makaranta](https://cdn.legit.ng/images/190x107/48c0d87269328801.jpeg?v=1)
Wani rikice ya barke a jami'ar Ibadan yayin da dalibai ke gudanar da zanga zanga kan karin kudin makaranta. Rundunar sojin da ke jamia'ar sun kama dalibai hudu.
![Hukumar shirya jarabawa JAMB ta saki sakamakon jarabawar UTME 2024](https://cdn.legit.ng/images/190x107/3facb8155d76c154.jpeg?v=1)
Hukumar dhirya jarabawar shiga manyan makarantun gaba da sakandire JAMB ta sanar da sakin sakamakon jarabawar da ɗalibai suka kammala ranar Litinin.
![Shugaban hukumar JAMB, zai yi taro a kan sakamakon jarrabawar UTME 2024](https://cdn.legit.ng/images/190x107/7ac0e666cc3c43c7.jpeg?v=1)
Hukumar shirya jarrabawar JAMB ta ce ta shirya sakin sakamakon jarrabawar UTME na bana da dalibai kusan miliyan 1.9 su ka rubuta. Yau ake sa ran sakin sakamakon wasu
![Rundunar 'yan sanda ta cafke dalibin ABU Zariya bisa zargin cin zarafin DPO](https://cdn.legit.ng/images/190x107/987ac636a65b8229.jpeg?v=1)
Rundunar yan sandan jihar Bauchi ta bayyana cewa wasu mutane sun yi yunkurin illata baturen yan sanda a Bauchi. Yan sanda sun cafke daya daga wanda ake zargi
![Jadawalin 2024: Jerin jami'o'i 20 mafi daraja a Nijeriya](https://cdn.legit.ng/images/190x107/a9cb964c140c2a49.jpeg?v=1)
Jami'ar Covenant ta doke jami'ar Ibadan da jami'ar fasaha ta tarayya, Akure, inda ta zamo jami'a mafi daraja a Najeriya, yayin da aka fitar da jadawalin 2024.
![Jami’ar Ibadan ta kara kudin makaranta da 480%, karatun Gwamnati zai kara tsada](https://cdn.legit.ng/images/190x107/a92191c51be06cc7.jpeg?v=1)
An yi karin kudin makaranta wa sabbin dalibai da za su fara karatu a zangon shekarar 2024 na jami'ar Ibadan. Kudin ya karu da kusan kashi 480 cikin 100.
![Yadda yajin aikin SSANU/NASU ya jawo silar mutuwar wani dalibin jami'a](https://cdn.legit.ng/images/190x107/65804e6f179b199b.jpeg?v=1)
Jami'ar gwamnatin tarayya da ke Oye-Ekiti (FUOYE), ta koka kan yadda yajin aikin ƙungiyoyin SSANU/NASU ya jawo silar rasuwar wani dalibi a makarantar.
Jami'ar Ahmadu Bello
Samu kari