Jami'ar Ahmadu Bello
Wata mota ta zubar da tarin harsashi a kusa da kofar shiga jami'ar ABU Zariya. Ana zargin cewa motar za ta wuce Katsina ne kuma an mika harsashin ga jami'an tsaro.
Jami’ar Ahmadu Bello da ke Zaria a jihar Kaduna ta karyata wani faifan bidiyo da ke yawo a kafafen sada zumunta da ya zarge ta da kera makamin nukiliya.
An fitar da jerin jami'o'i mafi nagarta a Najeriya a 2026. Jami'ar Bayero da ke Kano ta zo ta uku yayin da jami'ar ABU ta zamo ta shida. Jami'ar Ibadan ce ta daya.
Gwamnatin tarayya ta ba kungiyar malaman jami'o'in kasar nan baki a kan shirinta na tsundauma yajin aiki, ta ce a ci gaba da zama, za a samu biyan bukata.
Bayan jin cewa Rarara ya samu digirin girmamawa daga jami'ar European-American, Legit Hausa ta zakulo mawaƙan Hausa 5 da suka taɓa samun irin wannan karramawa.
A labarin, za a ji yadda kungiyoyin ma'aikatan malaman manyan makarantu a Najeriya su ka ce ba za su zuba ido gwamnati ta watsar da lamarinsu ba.
Kungiyar malaman jami'a ta kasa, ASUU ta gudanar da zanga zanga a dukkan jami'o'in kasar tare da Allah wadai da maganar bashi da gwamnatin Tinubu za ta ba su.
Sheikh Dr Jamilu Yusuf Zarewa na jami'ar ABU ya bayyana wuraren da saurayi ya kamata ya kalla a jikin macen da ya kamata ya aura a addinin Musulunci.
Rundunar 'yan sandan jihar Filato za ta gurfanar da mutum 22 da ake zargi da hannu wajen kashe matafiya masu tafiya daurin aure daga Zariya zuwa Filato.
Jami'ar Ahmadu Bello
Samu kari