Jami'ar Ahmadu Bello
Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan ta fadi rashin shirin da Arewa ta yi ne ya haifar da damuwa kan kudirin haraji da ake tattaunawa yanzu inda ta ba da shawara kan haka.
Gwamnatin tarayya da gamayyar kungiyar ma'aikatan Najeriya sun gaza cimma matsaya domin kawo karshen yajin aikin da ake yi saboda hana su albashin wata 4.
An fitar da jadawalin manyan jami'o'in duniya na 2025. An bayyana ABU, UI, da wasu 8 a matsayin manyan jami'o'in gwamnatin tarayya guda 10 mafi kyau a Najeriya.
Najeriya ta cika shekaru 64 da samun 'yanci a ranar Talata, 1 ga Oktoba. Jiga jigan 'yan Najeriya akalla 10 ne suka share fagen samun 'yancin kan kasar.
Gwamman jihar Gombe Muhammad Inuwa Yahaya, ya yi aƙawarin biyan alawus alawus din malaman jami'ar jihar domin daƙile shirinsu na shiga yajin aiki.
Kungiyar malaman jami'o'i ASUU ta ba gwamnatin tarayya wa'adin makonni uku ta yi abin da ya dace ta ta tsunduma yajin aiki, tuni dai aka fara zaman tattaunawa.
Shugabanni irinsu Atiku Abubakar sun iya sake shiga aji, suka samu shaidar digirin Masters a Amurka tun kafin Muhammadu Sanusi II ya zama dakta a yau.
Hukumar jami'ar Abubakar Tafawa Balewa da ke Bauchi ta tabbatar da rasuwar Naja'atu Hassan, ɗalibar Kwanfuta da ke 300 level bayan ta shiga wankan safe.
Tsohon Sanata mai wakiltar Kaduna ta tsakiya, Shehu Sani ya ga rashin dacewar matakin da gwamnatin tarayya ta dauka a kan daliban masu kananan shekaru.
Jami'ar Ahmadu Bello
Samu kari