Adam A Zango
Tsohon minista a gwamnatin Buhari, Abubakar Malami ya yi wa Adam A Zango addu'a bayan hadarin mota da ya yi a hanyar Kano-Kaduna. Ya masa fatan alheri.
Rahotanni da muke samu dazu-dazun nan sun tabbatar da cewa wasu daga cikin jaruman Kannywood ciki har da Adam A Zango sun yi hatsari a kan hanyar Kaduna zuwa Kano.
Kamfanin man Najeriya na NNPCL ya shirya hadaka da jaruman Kannywood kan wayar da kan 'yan kasa. Ya zauna da Rahama Sadau, Hadiza Gabon da sauransu.
Dan wasan fim a Kannywood, Adam A Zango ya yi raddi ga malamin Izalar Jos Sheikh Salihu Al-Burhan kan maganar da ya yi a kan ridda addinin Musulunci.
Adam Zango ya zargi daraktan Kannywood da cin kudin marayu har N550,000. Daraktan ya ce su hadu kotu yayin da Zee Zango ta goyi bayan ikirarin Zango kan kudin.
Mawaki kuma jarumi Adam A Zango ya shirya babban casu. A wani bidiyo da ya wallafa a intanet, an ga daruruwan masoya suna nishadantuwa da wakokin Zango.
Rahama Sadau ta cika da farin ciki yayin da za a haska fim din Hausa a kasar Saudiya. Wannan ne karon farko da aka haska fim din Kannywood a Saudiya.
Adam A Zango ya shiga tafiyar Barau Jibrin ta kifar da gwamnatin Abba Kabir Yusuf. Adam A Zango zai taimaka wajen samun nasarar APC a karkashin Barau.
A ranar Linitin ne shahararren jarumi kuma mawaki a Kannywood, Adam A Zango, ya zama sabon babban darakta janar na gidan talabijin din Qausain da ke jihar Kaduna.
Adam A Zango
Samu kari