Hadarin jirgi
Wani jirgin sama dauke da manyan mutane guda 10 a cikinsa ya yi saukar gaggawa a filin jirgin sama na Samuel Ladoke Akintola da ke birnin Ibadan a jihar Oyo.
Jirgin shugaban kasa ya kusa watsewa a hanyar kasar waje a 2015. Femi Adesina a littafin da ya rubuta kwanan nan, ya ce jirgin shugaban kasa ya ga tashin hankali.
Hukumar Ba da Agajin Gaggawa (NSEMA) reshe jihar Neja ta bayyana cewa na samu rahoton hatsarin jirgin ruwa a jihar wanda ya rutsa da mutane akalla 100.
Shugaban karamar hukumar Andoni a jihar Ribas, Erastus Awortu, ya nuna kaɗuwa yayin da wasu jiragen ruwa suka yi ajalin akalla mutane 20 a yankinsa.
Yayin da ake jimamin harin bam kan masu Maulidi a jihar Kaduna, rundunar sojin sama ta amince ba inshora ga jami'anta kan haduran jirgin sama a kasar.
Wani mummunan hatsarin jirgin ruwa da ya auku a jihar Adamawa ya ritsa da wasu mutum biyar. Mutum biyu sun rasa ransu bayan jirgin ruwan ya kife.
Labarin da mu ke samu yanzu shi ne 'Yan maulidi da-dama ake tsoron sun mutu a sakamakon wani bam da ake zargin sojojin sama sun saki a jihar Kaduna.
Hatsarin jirgin sojin da ya auku a Patakwal, babban birnin jihar Ribas shi ne na hudu da ya faru a shekarar 2023 wada ke shirin karewa nan da wata ɗaya.
Da safiyar yau ce Juma'a 1 ga watan Disamba jirgin saman sojin Najeriya ya yi hatsari inda jirgin ya tarwatse a birnin Port Harcourt da ke jihar Ribas.
Hadarin jirgi
Samu kari