![Fasinjoji sun tsallake rijiya da baya bayan tayoyin sama jirgi sun yi bindiga a Adamawa](https://cdn.legit.ng/images/560x315/ed537c45f36ac480.jpeg?v=1)
Hadarin jirgi
![Fasinjoji sun tsallake rijiya da baya bayan tayoyin sama jirgi sun yi bindiga a Adamawa](https://cdn.legit.ng/images/560x315/ed537c45f36ac480.jpeg?v=1)
!["Yan ta'adda na barna a tituna fiye da rashin kyawun hanyoyi," Shugaban Jami'a](https://cdn.legit.ng/images/560x315/9d819e1d1eb176f2.jpeg?v=1)
![Tirela ta sake kashe Bayin Allah a Kano, babbar mota da ta dauko mutane 90 tayi hadari](https://cdn.legit.ng/images/360x203/8014426e59cef647.jpeg?v=1)
![Rundunar sojojin saman Najeriya ta musanta hatsarin jirginta, ta fadi abin da ya faru](https://cdn.legit.ng/images/360x203/8efb5613036e0ce4.jpeg?v=1)
![Jirgin sojojin saman Najeriya ya yi hatsari, dakaru sun hallara a kauyen Kaduna](https://cdn.legit.ng/images/360x203/8efb5613036e0ce4.jpeg?v=1)
![Tinubu ya kirkiro sababbin jami'an tsaro a Najeriya, an bayyana aikin da za su rika yi](https://cdn.legit.ng/images/360x203/5c810fd2c3aeaaed.jpeg?v=1)
![Jirgi ya gamu da hatsari ana tsaka da ruwan sama, mutane sun mutu a Arewa](https://cdn.legit.ng/images/190x107/1ffb6514671b966e.jpeg?v=1)
Gwamnatin jihar Neja ta tabbatar da cewa mutum 2 ƴan uwan juna sun rasa rayuwarsu sakamakon haɗarin jirgin ruwan da ya rutsa da su a ranar Alhamis da ta wuce.
![Zamfara: Ana kukan babu kudi, gwamnati ta fara aikin filin jirgin saman N62bn](https://cdn.legit.ng/images/190x107/62e26aa7e8b727a6.jpeg?v=1)
Ministan harkokin sufurin jirgin sama, Festus Keyamo ya dora harsashin fara aikin katafaren jirgin sama a Zamfara a wani yunkuri da bunkasa jihar.
!["So kake yi Tinubu ya mutu": Fadar shugaban kasa ta caccaki Peter Obi](https://cdn.legit.ng/images/190x107/b40b21536a4edb1a.jpeg?v=1)
Fadar shugaban kasa ta yi martani ga dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar Labour Party (LP), Peter Obi, kan kalaman da ya yi dangane da siyo sabon jirgi ga Tinubu.
![Majalisa ta fara binciken yawaitar hadurran jirgin kasa a Najeriya](https://cdn.legit.ng/images/190x107/8b86fa63a63862c1.jpeg?v=1)
Majalisar wakilan Najeriya ta dauki gabarar binciken musabbabin yawan matsala da jirgin kasan Abuja-Kaduna ke samu a kwanakin nan, kan haka aka gayyaci minista.
![Sanadin mutuwa da abubuwa 5 da ba a sani ba kan Mataimakin Shugaban kasar Malawi](https://cdn.legit.ng/images/190x107/3777234baa544ce3.jpeg?v=1)
Masu aikin ceto sun gano tarkacen jirgin da ya dauki mataimakin shugaban kasar Malawi,Saulos Chilima a dajin da ya yi hatsari a kasar, kuma an tabbatar da rasuwarsa.
![Malawi: Jirgin mataimakin shugaban ƙasa ya yi hatsari, mutanen ciki sun mutu](https://cdn.legit.ng/images/190x107/b34ba10696ab1d6c.jpeg?v=1)
Rahotanni na nuni da cewa jirgin da ke dauke da mataimakin shugaban kasar Malawi, Saulos Klaus Chilima da mutane tara ya yi hatsari kuma babu wanda ya tsira.
![Jirgin sama ya yi ɓatan dabo ɗauke da mataimakin shugaban ƙasar Malawi da mutum 9](https://cdn.legit.ng/images/190x107/b34ba10696ab1d6c.jpeg?v=1)
Wani jirgin sama dauke da mataimakin shugaban kasar Malawi, Saulos Klaus Chilima da wasu mutane tara ya bace, kamar yadda fadar shugaban kasar ta sanar.
![Kwale kwale ya kife da masu tserewa harin 'yan bindiga a Neja, mutum 4 sun rasu](https://cdn.legit.ng/images/190x107/1ffb6514671b966e_w.jpeg?v=1)
Wasu mutane da ke tserewa harin 'yan bindiga a jihar Neja sun rasa rayukansu a cikin ruwa. Mutanen sun rasu ne bayan kwale-kwalen da suke ciki ya yi hatsari.
![Jirgin kasa ya yi hadari a Abuja, ya latse jariran tagwaye sun mutu](https://cdn.legit.ng/images/190x107/3b53a4334e05ccd3.jpeg?v=1)
Hatsarin jirgin kasa ya yi sanadiyyar wasu yara mata su biyu a birnin tarayya Abuja. Yaran Hassana da Hussaina sun mutu har lahira bayan jirgin ya murkushe su.
Hadarin jirgi
Samu kari