Hadarin jirgi
An samu aukuwar hatsarin jirgin kasa a kan hanyar Warri zuwa Itakpe. Hukumar kula da sufurin jiragen kasa ta Najeriya (NRC), ta tabbatar da aukuwar hatsarin.
Jiragen yakin Amurka biyu sun yi karo a sama yayin wasan kwaikwayon jirage a Idaho, amma matuka guda hudu sun tsira kafin jiragen su tarwatse da suka fado kasa.
Mutane biyu ciki har da fasto da matarsa sun rasu bayan kwale-kwalen da ke ɗauke da mambobin coci ya kife a kogin Odioma-Brass sakamakon mummunan yanayi.
Jirgin kamfanin Max Air da ya tashi daga Abuja zuwa Katsina ya yi gaggawar sauka bayan samun matsala a inji, fasinjoji sun ce hankalinsu ya tashi.
An fitar da rahoto bayan bincike da aka yi game da wani jirgin China da ya yi hadari a shekarar 2022. An bayyana cewa an katse man fetur din da aka sawa jirgin.
Mutum 14 sun rasu a hatsarin jirgin sama a Sudan ta Kudu sakamakon rashin kyawun yanayi, yayin da wasu suka kwashe miliyoyin daloli a hatsarin jirgi a Paraguay.
Dakarun rundunar sojin Iran sun sanar da cewa sun harbo jirgin Amurka da ya shiga kasar su. Iran ta ce jirgin ya fado daga sama kuma akwai alamu matukins ya mutu.
Kungiyar Hezbollah da ke marawa Iran baya ta kai farmaki kan jirgin Isra'ila yayin da ya yi yunkurin kai farmaki a kasar Lebanon. Isra'ila bata ce komai ba.
Gwamnatin kasar Colombia ta tabbatar da hadarin jirgin sojojin samanta dauke da mutane sama da 100. An bayyana cewa mutum 64 ne suka rasu a hadarin.
Hadarin jirgi
Samu kari