Abuja
Hadimin shugaba Tinubu a bangaren yada labarai, Ajuri Ngelale ya bayyana irin halayen shugaban wurin inganta kasar Najeriya inda ya ce bai taba ganin irinsa ba.
Rundunar 'yan sanda a babban birnin tarayya sun yi nasarar damke wasu mata da suka shahara wajen yiwa fasinjoji yankan aljihu bayan sun matse su a mota.
Shugaba Bola Tinubu ya umurci ministan babban birnin tarayya, Nyesom Wike, da ya gaggauta raba wa mazauna Abuja hatsi da kayan abinci don rage radadin yunwa.
Duba da yadda ake fama da matsalar tsaro a Abuja, Minista Nyesom Wike ya yi magana kan makiyaya da ke kiwo a tsakiyar birnin inda ya ce zai dauki mataki.
Majalisar Dattawa ta amince ta bukatar Shugaba Tinubu da ya nema a wurinta kam nadin Raheem Amidu da kuma Fasuwa Abayomi a matsayin kwamishinoni a hukumar NPC.
Yayin da ake cikin halin kunci a Najeriya, dan takarar shugaban kasa, Farfesa Kingsley Moghalu ya bayyana cewa za a kwashe shekaru uku zuwa biyar a cikin matsi.
A ranar Talata ne wata kotu da ke Kubwa, Abuja, ta raba auren wata mata mai suna Salamatu Halilu da mijinta Ibrahim Sumaila bayan shafe shekaru 14 suna tare.
Wani dalibin makarantar sakandiren gwamnati da ke birnin tarayya Abuja, ya rada ransa. Dalibin ya bar duniya ne bayan ya taka wayar wutar lantarki.
Sanatoci sun yi zaman jira domin dawo da wutar lantarki kafin fara zamansu na ranar Talata, 5 ga watan Maris 2024 yayin da kamfanin AEDC yake bin wasu hukumomi bashi
Abuja
Samu kari