Abba Gida-gida
Dan majalisar Tudun Wada, Sule Lawan Shuwaki, ya fice daga APC ya koma PDP, lamarin da ya sauya rabon kujerun jam’iyyun a Majalisar Dokokin Kano.
A labarin nan, za a ji cewa jam'iyyar NDC ta ce wani bincike da ya gano badakalar kwangilar makaranta a jihar Kano ya tabbatar da zarginta kan gwamnati.
A labarin nan za a ji gwamna Abba Kabir Yusuf ya sanar da karawa ma'aikatan jami'o'in jihar albashi wanda ya daidaita su da tsarin biyan albashin gwamnatin tarayya.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin Abba Kabir Yusuf ta bayyana waɗanda suka taimaka aka samu nasarar kammala auren gata da aka kashe N1.5bn a jihar Kano.
Danbilki Kwamanda ya yi watsi da dakatar da shi daga APC Kano, yana mai cewa babu wanda ya isa ya kore shi, yayin da jam’iyyar ta ce ba ɗanta ba ne.
Gwamnatin Kano ta amince da Naira miliyan 300 domin shirin aurar da ma’auratan Hisbah, inda kowace amarya za ta samu Naira 200,000 da sauran tallafi.
A labarin nan, za a ji cewa wasu fusatattun matasa sun kona motar yan KAROTA, sun bayyana dalilin da ya sa suka dauki wannan mummunan mataki a kan jami'an.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin Abba Kabir Yusuf za ta tarbi manyan baki a jihar Kano domin nemo hanyar warware matsalolin shaye-shaye a Arewa.
A labarin nan, za a ji yadda gwamnatin jihar Kano ta kwantar da hankalin jama'a game da babban zaben 2027 da amfani da yan sandan jihohi da ake shirin kaddamarwa.
Abba Gida-gida
Samu kari