Abba Gida-gida
Gwamnan Kano Abba Kabir Yusuf zai halarci taron APC na karbar sababbin ’yan siyasa da kaddamar da kungiyar magoya bayan shugaban kasa Bola Tinubu a Kano.
Kakakin Majalisar Kaduna, Yusuf Liman, ya gabatar da dokar kayyade hayan gida domin saukaka wa al’umma kamar yadda Gwamna Uba Sani ke tafiyar da mulki mai tausayi.
Gwamnan jihar Kano Abba Yusuf ya yi Allah-wadai da hare-haren 'yan bindiga a kananan hukumomi hudu, tare da alkawarin daukar matakan karfafa tsaro.
Tawagar Nasiru Yusuf Gawuna ta kai ziyarar girmamawa ga Gwamnan Kano Abba Kabir Yusuf yayin da suke shirin komawa jam'iyyar APC daga NDC gabanin 2027.
Gwamnan Kano, Abba Yusuf, ya bukaci Musulmi su yi riko da koyarwar Annabi Muhammad, musamman zaman lafiya, tausayi, adalci, hakuri da kuma hadin kai.
’Yan bindiga sun kai hari Kano karo na uku a jere, inda suka kashe mutum tare da yin garkuwa da shugaban APC na yankin Rogo, Alhaji Audu Fanka Salisu Yahaya.
Gwamnatin Kano ta yi watsi da gargadin tafiye-tafiye na Birtaniya, tana mai cewa jihar na cikin aminci yayin da mazauna suka kira gargadin marar tushe.
Dan majalisar tarayya, Abdulmumin Jibrin Kofa ya ce APC ba za ta bar wa jam’iyyun adawa kujera ko daya a Kano ba yayin babban zaben Najeriya na shekarar 2027.
A labarin nan, za a ji cewa gwamantin jihar Kano ta bayyana damuwa game da rasuwar yara akalla 50 bayan bullar cutar mashako a karamar hukuma 1 tal.
Abba Gida-gida
Samu kari