Abba Gida-gida
Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya yaba wa Abba Kabir Yusuf kan cewa ya tona asirin gwamnatin Abdullahi Umar Ganduje kan rufe wajen koyon sana'o'i a Kano.
Hukumar kula da asibitoci ta jihar Kano ta tabbatar da zargin da aka yi na cewa na bar almakashi a cikin wata mata, Aishatu Umar da aka yi wa tiyata a asibiti.
Na kusa da Abdullahi Ganduje ya bayyana cewa Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf, zai gana da tsohon gwamnan domin share fagen sauya sheƙa zuwa APC nan ba da jimawa ba.
Jam’iyyar NNPP ta musanta jita-jitar cewa Rabiu Kwankwaso ya goyi bayan shirin Gwamnan Kano, Abba Yusuf, na koma APC, tana bayyana wannan a matsayin ƙarya.
Kwankwaso ya ba ciyamomin Kano shawara su bi Gwamna Abba Yusuf zuwa APC don tsira daga takura, yayin da yake zargin ana tilasta wa shugabannin ƙananan hukumomin.
Kwankwaso ya koka kan tilasta wa ciyamomin Kano sauya sheka; rikici ya barke tsakaninsa da Gwamna Abba Yusuf kan shirin komawa APC a watan Janairun 2026.
A labarin nan, za a ji kalaman da tsohon Gwamnan Kano, Dr. Abdullahi Umar Ganduje ya yi magana game da sauya sheƙar Gwamna Abba Kabir Yusuf zuwa APC.
Wata majiya ta bayyana cewa gwamna Abba Kabir Yusuf zai koma jam'iyyar APC a yau Litinin. Abdullahi Ganduje da manyan APC za su karbe shi a jihar Kano.
A labarin nan, za a ji cewa yanzu haka an jibge tarin jami'an tsaro a gidan fadar gwamnatin Kano yayin da ake batun sauya shekar Gwamna Abba Kabir Yusuf.
Abba Gida-gida
Samu kari