Abba Gida-gida
A labarin nan, za a ji cewa uwargidan shugaban kasa, Sanata Oluremi Tinubu ta shirya zaben wasu daga cikin matan Kano a koya masu sana'ar soya kosai.
An ji cewa wasu mutane sun taru sun kashe wani mutum a karamar hukumar Ajingi a yankin Balare kan zarin ya saci babur a jihar Kano. Sun kona gawar shi.
Kungiyar Izalawan Kwankwasiyya ta bayyana cewa tana tare da Sanata Rabiu Musa Kwankwaso a zaben 2027 kuma ba za ta zabi Abba Kabir Yusuf ba kamar yadda Izala ta ce.
Gwamnatin Kano ta samu goyon bayan kungiyar Izala kan tazarcen Abba Kabir Yusuf a zaben 2027 mai zuwa. Abba Kabir ya yi wa Izala godiya kan goyon bayan.
Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II ya yaba da ci gaban taron zikrin Tijjaniyya, yana cewa al'ada ce da sarakunan na baya suka kafa bisa shawarar Sheikh Nasiru Kabara.
Shugabannin kwamitin shura na Darikar Tijjaniyya a jihar Kano ya nuna goyon baya ga gwamna Abba Kabir Yusuf domin ya yi tazarce a zaben 2027 mai zuwa.
A labarin nan, za a ji cewa hadimin gwamnan Kano ya ya jaddada zargin kan yadda tsohon mataimakin gwamna, Aminu Abdussalam Gwarzo ya rika sakaye kudin jama'a.
Hukumr Hisbah ta jihar Kano ta bayyana cewa shirin auren gata da gwamnati ke gudanarwa ya ba da dama a musulmi da kiristoci matukar suka cika sharudda.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya bayyana cewa gwamnatinsaza ta yi duk mai yiwuwa wajen tabbatar da nasara APC a kowane mataki a zaben 2027.
Abba Gida-gida
Samu kari