Abba Gida-gida
A labarin nan, Dan majalisar jiha mai neman takarar majalisar tarayya a Madobi/Kura/Garun Mallam ya ce duk da Kwankwaso mutumin kirki ne, dole yan takara su yi aiki.
Dan majalisar tarayya, Leke Abejide ya shirya ƙaddamar da shirin tallafa wa mazauna Kano miliyan ɗaya domin ƙarfafa tattalin arziki da goyon bayan Tinubu
Gwamnatin Kano ta umarci limamai su karyata bayanan ƙarya kan aurar da jama’a, yayin da ƙungiyar matasan masallatai ta goyi bayan Gwamna Abba Kabir Yusuf.
Dan majalisar Tudun Wada, Sule Lawan Shuwaki, ya fice daga APC ya koma PDP, lamarin da ya sauya rabon kujerun jam’iyyun a Majalisar Dokokin Kano.
A labarin nan, za a ji cewa jam'iyyar NDC ta ce wani bincike da ya gano badakalar kwangilar makaranta a jihar Kano ya tabbatar da zarginta kan gwamnati.
A labarin nan za a ji gwamna Abba Kabir Yusuf ya sanar da karawa ma'aikatan jami'o'in jihar albashi wanda ya daidaita su da tsarin biyan albashin gwamnatin tarayya.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin Abba Kabir Yusuf ta bayyana waɗanda suka taimaka aka samu nasarar kammala auren gata da aka kashe N1.5bn a jihar Kano.
Danbilki Kwamanda ya yi watsi da dakatar da shi daga APC Kano, yana mai cewa babu wanda ya isa ya kore shi, yayin da jam’iyyar ta ce ba ɗanta ba ne.
Gwamnatin Kano ta amince da Naira miliyan 300 domin shirin aurar da ma’auratan Hisbah, inda kowace amarya za ta samu Naira 200,000 da sauran tallafi.
Abba Gida-gida
Samu kari