Bola Tinubu
Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya yi magana kan cire tallafin man fetur inda ya bayyana cewa an yi hakan ne domin ceto ƙasar nan daga durƙushewa.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya sake sabon nadi mai muhimmanci inda ya zabi Adewale Adeniyi a matsayin sabon shugaban hukumar hana fasakwabri wato kwastam na kasa.
‘Yan fansho da tsofaffin sojojin da su ka dade da ritaya za su samu kudin da za a raba. Gidaje miliyan biyar za su samu N25, 000 a Oktoba, Nuwamba da Disamba.
Tsohon mataimakin kakakin jam'iyyar APC na ƙasa, Timi Frank ya yi aike da saƙo mai muhimmanci ga alƙalan kotun ƙoli da za su saurari shari'ar Atiku da Tinubu.
Sanata Shehu Sani, tsohon sanatan da ya wakilci Kaduna ta tsakiya, ya nemi sanin wacce kotu ministar mata za ta kai majalisar ɗinkin duniya ƙara.
Gwamnatin tarayya ta koka kan yadda abubuwa suka taru suka mata yawa ita kaɗai babu mai kama mata, ta ce abu ya kai inda ya kai domin da ƙyar take biyan albashi.
Shugaban kasa Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, ya nada sabbin shugabanni guda biyu da za su ja ragamar ma’aikatar lafiya da walwalar jama’a ta tarayya.
Shugaban kasa, Bola Tinubu ya kawo tsarin bai wa dalibai lamunin karatu don inganta harkar ilimi a kasar, dalibai na dakon fara wannan shirin na ba da lamuni.
Shahararren malamin addinin Musulunci ya yi kaca-kaca da gwamnatin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, sannan ya nemi a tsige ministan Abuja daga mulki.
Bola Tinubu
Samu kari