Bola Tinubu
Alhaji Tanko Yakasai ya ce tun da Muhammadu Buhari ya sauka daga mulki, ya kamata wadanda ke goyon bayansa su fadi cigaban da ya kawo a shekaru takwas a ofis.
Da aka yi hira da shi a jiya, Shugaban Kwastam ya shaida cewa iyakoki kadan ne aka bude, akasin abin da ake rahotowa. Iyakoki biyar ne, halin da ake ciki kenan
Malam Nasir El-Rufai yana da ra’ayin cewa zaben shugaban kasa ya koyawa mutane hankali, a cewarsa zaben 2023 ya kunyata masu ci da addini da kokarin kiristoci.
Za a ji akwai aiki a gaban Bola Tinubu bayan da ya cire tallafin fetur. NLC da TUC ba su gamsu da matakin da aka dauka wajen rage radadin cire tallafin fetur ba
Shugaban wata kungiya mai suna Disciples of Jagaban (DoJ) ta reshen jihar Bauchi, Hussani Suleman ya nemi alfarmar Bola Tinubu a kan maganar nadin Ministoci.
Duk da ƴan Najeriya na ƙorafin sake dawo da tsaffin ƴan siyasa, da yawa daga cikinsu za su samu muƙamin ministoci a gwamnatin Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tnubu.
Shugaban Najeriya, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, na taron sirri yanzu haka da tawagar gwamnonin Najeriya rukunin farko bayan dawowar mulkin demokuraɗiyya a 1999.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya bayyana cewa ya san wahalhalun da yan Najeriya suka shiga saboda cire tallafin man fetur amma ya nemi su kara dan hakuri.
An samu wata 'yar karamar dirama a zauren Majalisar Wakilan Najeriya yayin da wani daga cikin mambobin majalisar ya shigo zauren cikin shigar da ta saba ka'ida.
Bola Tinubu
Samu kari