Bola Tinubu
An kawo 'yan siyasa da matasan da shugaban kasa ya yi niyyar ba mukami, ya canza shawara. Shugaban ya sanar da nadin mukami, sai kwatsam ya janye mukamin.
Tsohon Ministan Goodluck Jonathan, Barth Nnaji ya ce shigo da dizil su na ganin idan kowa ya samu isasshen wuta, kasuwancinsu ya ruguje, sai su ke kawo cikas.
Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ga janye naɗin da ya yi wa matashi ɗan shekara 24, Injiniya Imam a matsayin shugaban hukumar gyaran titi FERMA.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya amince da naɗin sabon shugaban bankin masana'antu na ƙasa BOI, Dr Olasupo Olusi, bayan tsohon ya yi murabus da kansa.
Kotun koli ta sanar da ranar Litinin a matsayin ranar da za ta yanke hukuncin zaben shugaban kasa tsakanin Shugaba Tinubu da Atiku Abubakar na jam'iyyar PDP.
Shugaba Bola Tinubu ya yi sabbin nade-nade har guda takwas a ma'aktar yada labarai ta kasa a yau Laraba, hukumomin sun hada da NOA da NTA da NAN da sauransu.
Ministan Abuja, Nyesom Wike ya bai wa Sakataren hukumar FCDA sa'o'i 24 don samo tsarin da za a bi na biyan diyya yayin da ake shirin rushe masallacin Abuja.
Sheikh Ahmad Gumi ya bayyana ministan babban birnin tarayya, Nyesom Wike, a matsayin shaidanin mutum kan tarban ambasadan Isra’ila a Najeriya a ofishinsa.
Tsohon Sanatan Kaduna ta tsakiya, Shehu Sani, ya ce maganar da Sheikh Ahmad Gumi ya yi na kiran Nyesom Wike da shaidani abu ne da ba za a amince da shi ba.
Bola Tinubu
Samu kari