Mafi karancin albashi
Bayan rahotanni sun tabbatar da fara biyan mafi ƙarancin albashi, Gwamnatin Tarayya ta fitar da tsarin yadda kowane ma'aikaci zai samu a shekara.
Gwamnatin Bola Tinubu ta fara biyan ma'aikata mafi karancin albashi na N70,000 a watan Satumba. Bola Tinubu ya fara biyan sabon albashi ne ga ma'aikatan tarayya.
Gwamna Chukwuma Soludo na jihar Anambra ya ba ma'aikatan jiharsa tabbacin cewa daga watan Oktobar 2024 za su fara karbar sabon mafi karancin albashin N70000.
Gwamnatin tarayya ta tabbatar da karawa matasa ƴan bautar ƙasa alawus da ake biyansu kowane wata daga N33,000 zuwa N77,000 daga watan Yulin, 2024.
Gwamnatin tarayya ta sanar da cewa za ta fara aiwatar da sabon mafi karancin albashi daga ranar 29 ga Yuli, 2024. Wannan ya biyo yarjejeniyarta da kwadago.
Gwamnatin jihar Abia karkashin jagorancin Gwamna Alex Otti ta bayyana shirinta na fara biyan sabon mafi ƙarancin albashin ma'aikata daga watan Oktoba, 2024.
Kwamitin tsarawa da gyara albashin ma'aikata (NSIWC) ya tabbatar da cewa za a tabbatar da fara biyan mafi ƙarancin albashin N70,000 tun daga watan Yulin 2024.
Kungiyar kwadago ta ce Bola Tinubu ya so biya musu kudin jirgi domin zuwa kasahe su ji kudin man fetur amma suka ki kar ace sun karbi cin hanci da rashawa.
Kungiyar kwadago ta ce N70,000 da za a biya ma'aikata ba za ta tsinana komai ba kasancewar an kara kudin fetur. Shugaban yan kwadago ya ce za su zauna da Tinubu
Mafi karancin albashi
Samu kari