Peter Obi
Babban malamin coci, Fastor Kingsley Okwuwe, ya bayyana cewa an masa wahayin cewa Peter Obi na Labour Party ne zai samu nasara a Kotun zaben shugaban ƙasa.
Peter Obi, jagoran jam'iyyar Labour Party (LP) ya yi magana kan batun hadewa Atiku Abubakar da Rabiu Musa Kwankwaso domin ƙwace mulki a hannun jam'iyyar APC.
Atiku Abubakar, ‘Dan takarar PDP a 2023 sun hadu da jagoran Kwankwasiyya, Rabiu Kwankwaso. Daga nan ne sai aka zauna da jagoran tafiyar Obidient, Peter Obi.
John Onaiyekan a ranar Asabar 19 ga watan Agusta ya bayyana dalilin da ya sanya yakamata ƴan Najeriya su amince da hukuncin kotun ƙoli kan zaɓen shugaban ƙasa.
Wata kungiya mai suna Diaspora Action for Democracy in Africa (DADA), ta gargaɗi kotun zaɓen shugaban ƙasa kan yin hukuncin da zai tayar da rikici a ƙasar nan.
An yi magana kan ziyarar da Atiku ya kai wa Rabiu Kwankwaso. Fitaccen mai sharhi kan al'amuran siyasa kuma ɗan rajin kare hakkin bil'adama Adeyanju Deji ne.
Tsohon ministan sufurin jiragen sama, kuma babban jigo a babbar jam'iyyar adawa ta PDP Osita Chidoka, ya bayyana cewa jam'iyyar na buƙatar ta yi sauye-sauye.
Kotun daukaka kara a birnin Benin na jihar Edo ta yanke hukunci kan rikicin shugabancin da ya dabaibaye jam’iyyar LP, ta yanke hukunci kan makomar Julius Abure.
Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar Labour, Peter Obi, ya ba iwa kungiyar ECOWAS shawarwari kan yadda za a shawo kan rikicin da ke faruwa a Jamhuriyar Nijar.
Peter Obi
Samu kari