Peter Obi
A labarin nan, za a ji Ladipo Johnson, makusancin Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso ya ce an sanar da Peter Obi halin da tafiyar OK movement kenciki na rikici da ya taso.
Jigon ADC, Salihu Lukman ya gargadi Atiku, Obi da Kwankwaso cewa rashin hadin kan 'yan adawa zai iya bai wa Tinubu da APC nasarar sake lashe zaben 2027.
A labarin nan, za a ji cewa jam'iyyar NDC ta yi zargin NNPP na neman mafaka, ta fara kokarin hada kai a goyawa takarar Obo da Kwankwaso baya a 2027.
APC ta kare Shugaba Bola Tinubu kan kalaman Peter Obi cewa ya gaji da mulki, tana mai cewa shugaban na ci gaba da aiki tuƙuru kuma yana gudanar da manyan ayyuka.
Shugaban kasar Najeriya, Bola Ahmed Tinubu ya nuna cewa da gaske yake yi wajen sake neman tazarce. Tinubu ya nuna cewa ba zai sassautawa 'yan adawa ba.
Fadar Shugasa ta ce wa'adin shekara huɗu da Mr. Peter Obi ya amince da shi zai tauye burin Igbo na shugabancin Najeriya, ta kuma bayyana dalilanta.
Fadar Shugaban Ƙasa da Sanata Adams Oshiomhole sun mayar da martani ga Peter Obi, suna caccakar kalamansa kan Bola Tinubu da kuma tafiyarsa ta siyasa.
Peter Obi ya ce ba zai yi wa ‘yan Najeriya alkawarin samar da wutar lantarki ta sa’o’i 24 a cikin shekaru huɗu ba idan aka zaɓe shi shugaban ƙasa.
A labarin nan, za a ji cewa Fadar Shugaban kasa ta fara fitar da bayanai da suka ci karo da kalaman da dan takarar shugaban kasa Peter Obi ya yi.
Peter Obi
Samu kari