![Peter Obi ya yi barazanar maka hadimin Tinubu a kotu, ya fadi dalilin neman diyyar N5bn](https://cdn.legit.ng/images/560x315/9231faaef72f9446.jpeg?v=1)
Peter Obi
![Peter Obi ya yi barazanar maka hadimin Tinubu a kotu, ya fadi dalilin neman diyyar N5bn](https://cdn.legit.ng/images/560x315/9231faaef72f9446.jpeg?v=1)
![Sauya sheka: Cikakken jerin sunayen sanatocin Labour Party da suka rage a majalisar dattawa](https://cdn.legit.ng/images/560x315/212c41e229558bbb.jpeg?v=1)
![Ganduje ya gurgunta shirin Obi, sanatan jam'iyyar Labour ya sauya sheka zuwa APC](https://cdn.legit.ng/images/360x203/b0b93b25e25f2107.jpeg?v=1)
![Peter Obi: 'Yan adawa sun tona abin da Tinubu yake shiryawa masu zanga zanga](https://cdn.legit.ng/images/360x203/25f6485de47bd51b.jpeg?v=1)
![Hadimin Tinubu ya fallasa sunayen masu shirya zanga zangar adawa da gwamnati](https://cdn.legit.ng/images/360x203/d9b7c05533f7c845.jpeg?v=1)
![2027: Ɗan takarar shugaban kasa da ya sha kaye ya gindaya sharudan tafiya da Atiku](https://cdn.legit.ng/images/360x203/48059797c9e1d36e.jpeg?v=1)
![Tsohon na kusa da Peter Obi ya bayyana yadda jagoran na LP ya ci amanar Atiku](https://cdn.legit.ng/images/190x107/26a6cd804290cd22.jpeg?v=1)
Tsohon na kusa da Peter Obi na jam'iyyar Labour Party, Doyin Okupe, ya musanta zargin cewa ya ci amanar tsohon ɗan takarar shugaban ƙasan a zaɓen 2023.
![Ana tsaka da cin kwakwa, gwamna zai ba ma'aikata N45,000 domin rage raɗaɗin kunci](https://cdn.legit.ng/images/190x107/bf5ff4cd460f461c.jpeg?v=1)
Gwamnatin jihar Abia ta amince da biyan ma'aikatan jihar N15,000 har na tsawon watanni uku saboda mawuyacin hali da ake ciki na kunci da tsadar rayuwa.
![Atiku, Obi, Kwankwaso: Kungiya ta faɗi ɗan takarar da zai iya ƙwace mulki hannun APC](https://cdn.legit.ng/images/190x107/224f74b33f1ef27f.jpeg?v=1)
Kungiyar matasa masu goyon bayan Atiku, NYFA, ta ce tsohon mataimakin shugaban kasa Atiku Abubakar zai kawo sauyi ga al’ummar kasar idan ya zama shugaban kasa.
![Tsohon jigon APC ya ba Atiku, Peter Obi lakanin kayar da Tinubu a zaben 2027](https://cdn.legit.ng/images/190x107/7a9d46c64213a6a8.jpeg?v=1)
Tsohon jigo a jam'iyyar All Progressives Congress (APC), Salihu Lukman, ya bukaci manyan jagororin adawa a Najeriya su yi hadaka domin kayar da Tinubu a zaben 2027.
!["Za ki gane shayi ruwa ne": Ministan Tinubu ya sha alwashin kayar da Sanata a 2027](https://cdn.legit.ng/images/190x107/a97c33cd0f73ac74.jpeg?v=1)
Ministan Abuja, Nyesom Wike ya sha alwashin hana sanatar Abuja, Ireti Kingibe dawowa Majalisar Dattawa a Najeriya kan kalamanta game da jagorancinsa a birnin.
![An ba alkalai cin hanci a shari'ar zaben shugaban kasa na 2023? Gaskiya ta bayyana](https://cdn.legit.ng/images/190x107/21a4e8210bf1eb92.jpeg?v=1)
An yi ikirarin cewa shugabar kotun daukaka kara mai shari'a Monica Dongban-Mensem tace an ba alkalan kotun sauraron kararrakin zaben shugaban kasa na 2023 cin hanci.
![An bayyana lakanin Peter Obi na lashe zaben shugaban kasa a 2027](https://cdn.legit.ng/images/190x107/8824554bf5acc074.jpeg?v=1)
Mataimakin shugaban jam'iyyar Labour Party (LP), Ayo Olorunfenmi, ya bayyana cewa a jam'iyyar ne kadai Peter Obi zai samu nasarar lashe zaben shugaban kasa na 2027.
!["Kalamanka ba su dace da shugaba ba," Peter Obi ya caccaki Tinubu kan talauci a Najeriya](https://cdn.legit.ng/images/190x107/2ff249e22321344e.jpeg?v=1)
Dan takarar shugaban kasa a jam’iyyar LP, Peter Obi ya caccaki yadda shugaba Bola Ahmed Tinubu ke nuna halin ko-in-kula da talakan Najeriya ke ciki.
![Zargin rashin caccakar ƴan adawa: Gwamna ya fatattaki sakataren yaɗa labaransa](https://cdn.legit.ng/images/190x107/7d569d43663fee9b.jpeg?v=1)
Gwamna Alex Otti na jihar Abia ya fatattaki sakataren yada labaransa, Kazie Uko a jiya Laraba 19 ga watan Yuni yayin da ya maye gurbinsa nan take da Njoku Ukoha.
Peter Obi
Samu kari