Peter Obi
Peter Obi ya ƙaryata jita-jitar cewa ya ƙi amfani da tayin zama mataimakin Atiku Abubakar, ya jaddada cewa babu irin wannan yarjejeniya da aka taɓa yi tsakaninsu
Peter Obi ya ce zai mayar da hankali kan tsaro, rage farashin man fetur da yaƙi da cin hanci idan aka zaɓe shi shugaban Najeriya a 2027 da ke tafe.
Dan takarar shugaban ƙasa na NDC, Peter Obi, ya ce akwai lokutan da yake ganin ba Shugaba Bola Tinubu ba ne ke da cikakken iko kan gwamnatinsa ba.
Jam'iyyar NDC mai adawa ta ce za ta nemi tallafin kuɗi daga talakawan Najeriya, ciki har da N1,000, domin rage tasirin attajirai kan harkokin dimokuraɗiyya.
Dan takarar NDC, Peter Obi ya ce tawagarsa za ta samar da tsarin aika sakamakon zaɓe daga rumfunan zaɓe zuwa cibiyarta tare da tsarin INEC a zaɓen 2027.
An kai matasa sama da 10 asibitin koyarwa na jami'ar jihar Benue (BSUTH) da ke Makurdi domin jinya bayan harin da aka kai wa ayarin dan takarar NDC, Peter Obi.
Ministan Sufurin Jiragen Sama, Festus Keyamo, ya shiga jerin masu Allah-wadai da tare hanyar da aka yi wa dan takarar shugaban kasa na NDC, Peter Obi a Benue.
Yunkurin G-100 na tsayar da dan takarar shugaban kasa kafin 2027 na iya fuskantar sabon cikas bayan Atiku Abubakar, Peter Obi da Seyi Makinde sun dage kan aniyarsu.
Gwamnatin Benue ta zargi Peter Obi da neman tayar da hankali bayan da aka toshe ayarin motocinsa yayin ziyararsa jihar ranar Talata 8 ga watan Satumbar 2026.
Peter Obi
Samu kari