Peter Obi
Prophet Elijah Bamidele ya yi hasashe kan zaben shugaban kasa na shekarar 2027. Malamin addinin ya bayyana cewa an nuna masa wanda zai hau kan mulki.
Peter Obi ya gana da Jakadan Birtaniya a Najeriya, Richard Montgomery, inda suka tattauna dimokuraɗiyya, tattalin arziki da ƙarfafa hukumomi gabanin zaɓukan nan gaba
Shugaban jam'iyyar APC na kasa, Farfesa Nentawe Yilwatda, ya yi kira da babbar murya ga 'yan adawa. Farfesa Nentawe ya bukaci su daina kushe gwamnatin Tinubu.
Hon. Muhammad Rabi’u Bakin Zuwo ya zargi Rabiu Kwankwaso da karfa-karfa, kuma nan gaba kaɗan za a saki cikakkun sunayen ‘yan takarkarun jam’iyyar NDC na Jihar Kano.
'Daya daga cikin manyan APC a jihar Kano, Musa Iliyasu ya bayyana cewa ka da a yi mamaki idan ta bayyana Rabiu Musa Kwankwaso na da dan takara ba Obi ba.
NDC da Obidients sun yi watsi da kalaman Ganduje kan tikitin Peter Obi da Kwankwaso, suna cewa shugabannin na da tarihi da goyon bayan da za su iya lashe zaɓen 2027.
Peter Obi ya yi zama tare da Jakadan ƙasar Switzerland zuwa Najeriya, Mr. Patrick Egloff. Ganawar ta maida hankali ne kan tafiyar ci gaban Najeriya.
Gwamnan Nasarawa, Abdullahi Sule, ya ce ayyukan, ƙarfin hali da hangen nesan Tinubu sun sa ba za a kwatanta shi da sauran masu neman shugabancin Najeriya a 2027 ba.
A labarin nan, za a ji yadda tsohon gwamna a Kano, Dr. Abdullahi Umar Ganduje ya yi kaca-kaca da tikitin Obi da Kwankwaso a zabe mai zuwa na 2027.
Peter Obi
Samu kari