Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa idan har tattaunawar sulhu ba ta yu nasara ba, ya shirya sake kai hari kasar Musulunci ta Iran.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa idan har tattaunawar sulhu ba ta yu nasara ba, ya shirya sake kai hari kasar Musulunci ta Iran.
Wani fasto daga Abia, Solomon Emeka Eliyah, ya yi hasashen cewa Peter Obi na da babbar dama ya lashe zaben shugaban kasa na 2027 idan aka gudanar da zabe na gaskiya.
Yayin da ake tunkarar zaben gwamna a jihar Edo a 2024, jam'iyyar PDO ta rasa ɗaya daga cikin manyan jiga-jiganta, Mista Idahosa ya koma jam'iyar APC.
Tsohon ɗan takarar shugaban ƙasa a zaben 2023, Peter Obi ya kai ziyara ga tsohon gwamnan jihar Jigawa yayin da aka fara jita-jitar zai sauya sheƙa zuwa PDP.
Yayin da rigima ke kara tsananta a jihar Rivers, Sir Siminaliya Fubara ya sha alwashin kafa kwamitin da zai binciki tsohuwar gwamnatin jihar mai arzikin Fetur.
Sakataren gwamnatin tarayya, Sanata George Akume, ya tarbi tsohon minista, Farfesa Hagher wanda ya sauya sheƙa daga PDP zuwa APC a birnin tarayya Abuja.
Daraktan Cibiyar Dimukuraɗiyya a Jami'ar Bayero da ke Kano, Farfesa Babu Mohammed ya fadi ainihin silar rikicin Rabiu Kwankwaso da Abdullahi Ganduje.
Tsohon gwamnan jihar Rivers, Nyesom Wike ya sha alwashin gyara kuskuren da ya yi wurin goyon bayan Gwamna Siminalayi Fubara a matsayin gwamnan jihar.
Jam'iyyar APC ta magantu kan rashin tsoma baki da Shugaba Bola Tinubu ya yi kan dambarwar shugaban APC, Abdullahi Ganduje inda ta ce sha'anin jami'yya ne.
Tsohon shugaban jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP), Uche Secondus ya caccaki ministan birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike, kan rikicin siyasar jihar Rivers.
Sir Siminalayi Fubara, gwamnan jihar Ribas mai ci ya zartar da dokar sauya wurin da ƴan majalisar dokokin jihar za su riƙa gudanar da ayyukansu saboda rashin tsaro.
Siyasa
Samu kari