Hadimjn gwamnan Filato kan harkokin siyasa, Istifanus Nwansat ya tabbatar da cewa Gwamna Caleb Mutfwang ya yanke shawarar sauya sheka daga PDP zuwa APC.
Hadimjn gwamnan Filato kan harkokin siyasa, Istifanus Nwansat ya tabbatar da cewa Gwamna Caleb Mutfwang ya yanke shawarar sauya sheka daga PDP zuwa APC.
Mataimakin shugaban majalisar dattawa, Sanata Barau Jibrin, ya nuna cewa mutanen jihar Kano da Arewacin Najeriya za su sake zaben Shugaba Bola Tinubu a 2027.
Gwamna Ahmadu Umaru Fintiri ya bayyana cewa babu waani abin damuwa game da shirye shiryen gangamin jam'iyyar PDP na kasa da za a yi a birnin Landan.
Paul Ibe, hadimin tsohon mataimakin shugaban kasa, Alhaji Atiku Abubakar ya bukaci Tinubu ya tsige Uche Nnaji daga matsayin Ministan Kimiyya da Fasaha.
Tsohon gwamnan jihar Edo, Sanata Adams Oshiomhole, ya ja kunnen tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan kan yin takarar a babban zaben shekarar 2027.
Jandor ya gargadi tsohon shugaban ƙasa Jonathan da kada ya tsaya takara a 2027, ya ce Tinubu ya kware a siyasa kuma zai kayar da shi cikin sauƙi idan suka fafata.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon gwamnan Edo, Adams Oshiomole ya ce bai san 'abokinsa', Nasir El-Rufa'i ya yi watsi da jam'iyyar APC zuwa SDP ba.
A labarin nan, za a ji cewa Kingsley Chinda, Shugaban Marasa Rinjaye a majalisar wakilai ya shiga matsala, yana ganin alakarsa da Wike za ta jawo masa asara.
Jigon jam'iyyar APC, Salihu ISa Nataro da ya yi takarar gwamna a jihar Kebbi ya bukaci Aliko Dangote da gwamna Alex Otti su fito takara a zaben 2027 mai zuwa.
Ministan makamashi, Bayo Adelabu ya ce lokaci ya yi da zai mulki Oyo, yayin da bayyana niyyarsa ta yin takarar gwamna a 2027 bayan shan kaye a 2019 da 2023.
Siyasa
Samu kari