CDCFIB ta ce za a kammala daukar ma’aikata zuwa NSCDC, NIS, NCoS da Fire Service cikin makonni hudu, tare da gargadin masu neman aiki kan ’yan damfara.
CDCFIB ta ce za a kammala daukar ma’aikata zuwa NSCDC, NIS, NCoS da Fire Service cikin makonni hudu, tare da gargadin masu neman aiki kan ’yan damfara.
Hadimin Gwamnan Edo, Monday Okpebholo ya ce an hana Davido yin wasa a Edo har zuwa ƙarshen wa’adin gwamnan, yayin da rikicinsu ya ci gaba da ƙara zafi.
A labarin nan, za a ji cewa jam'iyyar ADC ta mika korafi ga hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa ta yi magana game bayanan da tsagin Nafi'u Bala ya fitar.
‘Yan adawa suna da ‘yan majalisa kusan 20 ne kadai a cikin 109. NDC tana da sanatoci yayin da wasu jam’iyyun adawa - APM da Accord suke da 1, mun tattaro su a nan.
Abba Kabir Yusuf ya dauki Murtala Sule Garo a matsayin mataimakin gwamna a zaben shekarar 2027 mai zuwa. Ya bayyana dalilan daukar matakin ga Kanawa.
Dan takarar shugaban kasa na AAC, Omoyele Sowore ya sanar da cewa zai samar da ilimi kyauta a Najeriya idan ya ci zaben shugaban kasa a 2027. Ba kudin NECO da WAEC.
Hukumae zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC) na ci gaba da shirye-shirye don zaben shekarar 2027. Akwai manyan shari'o'i da za su iya sauya akalar zaben.
Abubakar Cika Adamu cike yake da da-na-sani saboda kujerar Majalisar tarayya da ya rike na shekaru 4. Dama shi tun farko mutane ne suka saya masa fam a 2015.
Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa ta kara wa'adin da ta sanya domin dakatar da karbar sunayen 'yan takara zuwa 14 ga Yuli 2026 domin da 'yan siyasa karin lokaci.
Tsagin da Nyesom Wike ke goyon baya a PDP ta tura sunayen Sandy Onor (dan takarar shugaban ƙasa) da Babangida Umaru (mataimakinsa) zuwa shafin takara na INEC.
Gwamnan jihar Gombe, Inuwa Yahaya, shugaban APC na kasa, Jamilu Isiyaku Gwamna da 'yan APC sun je gidan Sanata Bayero Nafada da ke PDP a jihar Gombe.
Siyasa
Samu kari