Tsagin jam'iyyar PDP da ke karkashin jagorancin Kabiru Tanimu Turaki, ya gabatar da dan takarar gwamna a Gombe. Hakan na zuwa ne an ba Pantami takarda.
Tsagin jam'iyyar PDP da ke karkashin jagorancin Kabiru Tanimu Turaki, ya gabatar da dan takarar gwamna a Gombe. Hakan na zuwa ne an ba Pantami takarda.
Shugaban PRP na kasa, Dr. Hakeem Baba Ahmed ya bayyana cewa Sanata Rabiu Kwankwaso da Peter Obi sun yi yunkurin shiga jam'iyyarsu amma aka samu sabani.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya sulhunta mataimakin shugaban majalisar dattawa, Sanata Barau Jibrin da Abdullahi Tijjani Gwarzo kan zaben 2027.
Kungiyar Kwankwasiyya ta yi martani kan cewa Malam Ibrahim Shekarau ya ce Rabiu Kwankwaso ya ce Rabiu Kwankwaso na yi wa Bola Tinubu aiki a boye.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar, ya zargi APC da gwamnoni da karkatar da kudaden jama’a domin shirye-shiryen yakin neman zaben 2027 na Bola Tinubu.
Shugabannin jam'iyyar NDC da Rabiu Kwankwaso da Peter Obi ke ciki ta fitar da kudin fom ga masu son shiga takarar shugaban kasa, gwamna da 'yan majalisa a 2027.
Jam'iyyar APC ta kifar da mutum 150 a wajen tantance masu neman takarar 2027. Wasu 'yan jam'iyyar sun sauya sheka, wasu sun yi barazanar zuwa kotu.
Sheikh Isa Ali Pantami ya bayyana wasu abubuwan da suka bambanta shi da masu neman takarar jam'iyyar APC a jihar Gombe. Ya ce yana da kwarewa a fannoni daban-daban.
Tsohon Minista Adebayo Adelabu ya ayyana takarar gwamnan Oyo a 2027 karkashin APC ranar 12 ga Mayu, 2026, tare da kaddamar da shirin "Oyo Rebirth Agenda."
Gwamna Seyi Makinde zai kaddamar da takarar shugabancin kasa a 2027 tare da kawancen PDP-APM a dandalin Mapo Hall, Ibadan ranar 14 ga Mayu, 2026.
Siyasa
Samu kari