Tsohon gwamnan jihar Bayelsa kuma jagoran NDC na kasa, Sanata Seriake Dickson, ya warware zare da abawa kan rajistar jam'iyyar wadda ake ta shiga cikinta.
Tsohon gwamnan jihar Bayelsa kuma jagoran NDC na kasa, Sanata Seriake Dickson, ya warware zare da abawa kan rajistar jam'iyyar wadda ake ta shiga cikinta.
Jam'iyyar APC reshen Gombe ta ce babu dokar da ta karya wajen tsaida yan takara, ta ce za ta ba duk wanda bai yarda ba damar zuwa a fafata zaben fitar da gwani.
Jam'iyyyar NNPP a jihar Osun ta caccaki kalaman shugaban APC, Dakta Abdullahi Ganduje kan kalamansa game da kokarin kwace mulkin Gwamna Abba Kabir.
Kungiyar gamayyar dattaa da matasan kiristoci ta jihar Bauchi ta roƙi Gwamna Bala Mohammed ya amince ya nemi takarar shugaban ƙasa a zaɓen 2027 mai zuwa.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya gasata maganganun da wasu daga cikin 'yan APC ke yi na cewa jama'a sun fara samun saukin rayuwa saboda tsarin gwamnati.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya ce yana farinciki kan saukar farashin abinci a Najeriya. Ya ce zai cigaba da kokari kan habaka tattalin arzikin kasar.
Shugaban kasa, kuma jagoran APC, Bola Ahmed Tinubu ya ba 'yan jam'iyyar dake da korafi da su yi tare, inda ya ba umarni a zauna son warware matsalolinsu.
Rikicin Majalisar dokokin jihar Legas na ɗaya daga cikin abubuwan da suka ɗauki hankali a makon jiya, mun tattaro maku makamantan haka da ya faru a jihohi.
Bayan ce-ce-ku-ce kan rashin halartar Nasir El-Rufai taron APC, jam'iyyar ta yi wa tsohon gwamnan Kaduna martani kan kalamansa game da dalilin kin zuwa taron.
Jam'iyyar APC ta amince yankin Arewa maso Yamma ya ci gaba da shugabancin jam'iyya mai mulki, hakan ya ƙara tabbatar da Abdullahi Ganduje a kujerarsa.
Bashir Ahmad, tsohon hadimin Muhammadu Buhari ya magantu kan salon mulkin dattijon daga shekarar 2015 zuwa 2023 inda ya ce ya dara Obasanjo, Yar'Adua da Jonathan.
Siyasa
Samu kari