A labarin nan, za a ji cewa shugaban jam'iyyar NDC reshen jihar Kano, Hon. Mai Riga ya zargi shugaban Kwankwasiyya, Rabi'u Musa Kwankwaso da nuna ƙarfi.
A labarin nan, za a ji cewa shugaban jam'iyyar NDC reshen jihar Kano, Hon. Mai Riga ya zargi shugaban Kwankwasiyya, Rabi'u Musa Kwankwaso da nuna ƙarfi.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Alhaji Atiku Abubakar da jam'iyyar ADC sun musanta jita-jitar da ake yadawa cewa sun fara duba yiwuwar komawa jam'iyyar NDC.
Sakataren APC na kasa ya ce ba gaskiya kan cewa Bola Tinubu zai sauke Ganduje daga shugabancin APC yayin da za a yi taron NEC a Abuja ranar Laraba.
An shirya gudanar da NEC na APC yau a Abuja. Ganduje ne ke jagoranta, yayin da ake sa ran Tinubu zai yi jawabi kan ci gaban jam’iyya da shirin mulkinsa.
Tinubu ya jagoranci taron APC a Abuja, inda aka tattauna batutuwan jam’iyya kamar rajistar mambobi, babban taro mara zabe da shari’un da ke kotu.
A kasa da shekaru biyu na mulkin Shugaba Bola Tinubu, 'yan majalisar tarayya 9 sun sauya sheka daga jam'iyyun da suka ci zabe a 2023 APC. Legut Hausa ta yi bayaninsu
Jam'iyyar APC ta musanta zargin cewa ƴan Majalisa 27 na jihar Ribas sun sauya sheƙa daga PDP zuwa cikinta, ta ce Gwamna Fubara na son take umarnin kotu ne kawai.
Jam'iyyar NNPP ta tabo batun dakatarwar da aka yi wa sanata mai wakiltar Kano ta Kudu, Sanata Kawu Sumaila da wasu 'yan majalisar wakilai guda uku a Kano.
Wani kusa a APC a Kudu maso Kudu, Israel Sunny-Goli ya bukaci El-Rufa'i ya hakura da maganar hadaka har sai 2031 bayan Bola Tinubu ya gama mulkin Najeriya.
Babbar kotun tarayya mai zama a Gusau ya dawo da Hon. Aliyu Ango Kagara kan kujerarss ta ɗan Majalisar dokokin jihar Zamfara mai wakiltar Talata Mafara ta Kudu.
Bayan kalaman Nasir El-Rufai kan hana shi mukamin Minista a gwamnatin Bola Tinubu, hadimin shugaban ya mayar da martani inda ya ke ba tsohon gwamnan shawara.
Siyasa
Samu kari