Hukumar Alhazan Najeriya watau NAHCON ta sanar da bude shafin daukar malaman lafiya da za su yi aikin hula da lafiyar mahajjata a aikin hajjin 2026.
Hukumar Alhazan Najeriya watau NAHCON ta sanar da bude shafin daukar malaman lafiya da za su yi aikin hula da lafiyar mahajjata a aikin hajjin 2026.
An sake taso da batun mutumin da zai yi wa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu mataimaki a zaben shekarar 2027. Wasu na ganin cewa ba za a tafi da Shettima ba.
Jam'iyyar PRP ta bayyana cewa ba ta da wurin da za ta karbi Gwamna Bala Mohammed ko da rahoton da ake yadawa gaskiya ne, ta ce ya illata jihar Bauchi.
Gwamna Caleb Mutfwang na shirin barin PDP ya koma jam'iyyar APC kafin ƙarshen Janairu 2026, duk da adawa daga wasu manyan jiga-jigan APC a jihar Plateau.
Gwamna Ademola Adeleke na jihar Osun ya tabbatar da komawarsa jam'iyyar Accord, inda zai nemi wa’adi na biyu a 2026 bayan ficewarsa daga jam'iyyar PDP.
Gwamnan jihar Ribas, Sir Similayi Fubara ya jagoranci magoya bayansa sun fice daga jam'iyyar PDP zuwa APC, ya ce babu wata kariya da yake samu a PDP.
Dan majalisar wakilai daga jihar Kebbi, ya sauya sheka daga jam'iyyar PDP zuwa APC mai mulki a Najeriya. Dan majalisar ya ce rikicin PDP ya yi yawa.
Tsohon shugaban APC, Abdullahi Umar Ganduje ya ce lokaci bai yi ba da za a fara tallata dan takarar gwamna karkashin APC a Kano bayan fara tallata Barau.
Jam'iyyar hamayya ta NNPP ta bayyana ra'ayinta a kan yunkurin hadewa ko shiga wata hadaka da jam'iyya mai mulki ta APC gabanin zaben 2027 da ke tafe.
A 2025 da ke bankwana, an samu sanatoci sama da 10 da suka fice daga jam'iyyun adawa zuwa APC, galibi suka kafa hujja ne da rikicin cikin gida a jam'iyyunsu.
Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike, ya yi kalamai masu kaushi kan rikicin jam'iyyar PDP. Ya ce baki sun yi kadan su kore shi daga jam'iyyar.
Siyasa
Samu kari