Jam'iyyar PRP ta ayyana labarin ca ake yadawa cewa Sanata Rabiu Kwankwaso ya sagi fom 69 na takara a cikinta, a matsayin mara tushe balle makama.
Jam'iyyar PRP ta ayyana labarin ca ake yadawa cewa Sanata Rabiu Kwankwaso ya sagi fom 69 na takara a cikinta, a matsayin mara tushe balle makama.
Hukumar zabe ta kasa ta kammala shirin gudanar da zabe a Ekiti, Kano, Nasarawa, Ondo, Enugu da Rivers a yau Asabar. Jami'an tsaro sun shirya tsaf.
Jam'iyyar PDP ba ta da jiha ko daya a yayin da ake shirin zaben gwamnan jihar Ekiti na 2026, APC mai mulki ce a sahun gaba da jihohi sama da 30 a Najeriya.
Yayin da aka fara shirye-shiryen gudanar da zaben gwamnan jihar Ekiti, mun sake kawo muku dokokin zaben hukumar zabe mai zaman kanta, INEC domin kiyayewa.
Jam'iyyar PDP mai adawa a Najeriya na daya daga cikin jam'iyyun da za su fafata a zaben gwamnan jihar Ekiti. Akwai abubuwan da za su iya jawo mata rashin nasara.
A gobe Asabar 20 ga watan Yunin 2026 ake sa ran gudanar da zaben gwamnan jihar Ekiti inda APC mai mulki za ta fatata da jam'iyyun adawa da suka hada da ADC da LP.
Yayin da za a gudanar da zaben gwamnan Ekiti a gobe Asabar, Legit Hausa ta duba manyan abubuwa uku da ka iya zama barazana ga APC na ci gaba da rike mulki a jihar.
A ranar Asabar, 20 ga watan Yunin 2026, hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC) za ta gudanar da zaben gwamna a jihar Ekiti. Akwai matasan 'yan takara a zaben.
Tun daga zababbu da na rikon kwarya, akalla mutane tara ne suka rike kujerar gwamna a jihar Ekiti daga dawowar dimokuradiyya a shekarar 1999 zuwa yau.
Mustapha Rabiu Musa Kwankwaso, ɗan tsohon gwamnan Kano Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya zama ɗan takarar mataimakin gwamna na jam'iyyar NDC a zaɓen 2027 da ke tafe.
Siyasa
Samu kari