Jirgin sama mai saukar ungulu ya yi hatsari a Dutsen Ololokwe da ke Kenya, inda mutane shida da ke cikinsa suka rasa rayukansu. An fara bincike kan lamarin.
Jirgin sama mai saukar ungulu ya yi hatsari a Dutsen Ololokwe da ke Kenya, inda mutane shida da ke cikinsa suka rasa rayukansu. An fara bincike kan lamarin.
Davido ya bayyana cewa manya sun matsa masa lamba ya goge sakonnin zaben Osun a X, amma ya ki har sai da INEC ta sanar da Adeleke a matsayin wanda ya yi nasara.
Jam'iyyar ADC ta ce ta yi haɗin gwiwa da Accord domin kayar da APC a zaɓen Osun, inda Bolaji Abdullahi ya ce haɗin kan adawa na iya kayar da APC a 2027.
Bola Oyebamiji ya bukaci magoya bayan APC a Osun su zauna lafiya bayan kayen zabe, yana mai cewa ya mutunta sakamakon INEC tare da goyon bayan binciken jam’iyya.
Dan takarar ADC a Kaduna, Isa Ashiru, ya yaba wa al’ummar Osun kan kare kuri’unsu tare da sake zaben Ademola Adeleke, yana kira ga ‘yan Najeriya su zabi ADC a 2027.
A wannan labarin za a ji cewa zaben jihar Osun ya fito da wasu darussa da ke tabbatar da cewa babu abin da zai hana yan adawa lallasa jam'iyya mai mulki.
Birtaniya ta yaba da yadda aka gudanar da zaɓen Osun tare da taya Ademola Adeleke murnar sake zaɓe, tana mai kira da a inganta tsarin zaɓe gabanin 2027.
Gwamna Ademola Adeleke ya bayyana dalilin da ya sa ya ziyarci kabarin marigayi dan uwansa, Isiaka Adeleke, kafin ya kada kuri’a a zaben jihar Osun.
APC ta ƙi amincewa da sakamakon zaben Osun, tana cewa Ademola Adeleke bai samu mafi yawan ingantattun kuri’u ba, yayin da jam’iyyar ke duba yiwuwar daukar mataki.
Dokar Zaɓe ta 2026 ta tanadi tarar N50m ga jam’iyyun da suka yi yaƙin neman zaɓe bisa addini ko ƙabilanci, yayin da ɗan takara zai biya tarar N3m.
Mahaifin Davido, Deji Adeleke ya ce ya yi addu’ar masu zaɓen Osun su karɓi kuɗin APC amma su zaɓi ɗan’uwansa Ademola, wanda ya sake lashe zaɓen gwamna.
Siyasa
Samu kari