
Siyasa







Kotun sauraron ƙararrakin zaɓen gwamnan jihar Ogun, ta shirya yanke hukuncinta kan shari'ar da ke ƙalubalantar zaɓen gwamna Abiodun a ranar Asabar.

Kotun sauraron kararrakin zaben gwamnan jihar Kaduna ta yi watsi da karar farko da Gwamna Uba Sani ya shigar a kan PDP da dan takararta, Isah Mohammed Ashiru.

Gwamnan jihar Ebonyi, Francis Nwifuru ya yi martani kan nasarar da ya samu a kotun zaɓen gwamnan jihar. Gwamnan ya buƙaci ƴan adawa su ba shi haɗin kai.

Shugaban jam’iyyar APC na kasa, Abdullahi Ganduje ya yi ba’a ga Rabiu Kwankwaso bayan dan takarar gwamna na NNPP a jihar Bauchi, Haliru Dauda Jika, ya koma APC.

Kotun sauraron ƙararrakin zaɓen gwamnan jihar Ebonyi ta zartar da hukuncinta kan zaɓen gwamnan jihar. Kotun ta tabbatar da nasarar gwamna Nwifuru na jam'iyyar APC.

Kotun sauraron korafe-korafen zaben gwamnan jihar Ebonyi da ke zama a Abakaliki ta yanke hukunci kan karar da jam’iyyar APGA ta shiga a kan Gwamna Francis Nwifuru.

Hukumar zabe ta ƙasa mai zaman kanta (INEC) ta bayyana matuƙar damuwa game da yanayin tsaro a Imo da Kogi yayin da ake tunkarar zaben gwamna a watan Nuwamba.

Hukumar zabe ta ƙasa INEC mai zaman kanta ta fitarda cikakken jadawalin zaben gwamnoni a jihohin Edo da Ondo wanda zai gudana a shekara mai zuwa 2024.

Kotun sauraron ƙarrakin zaɓen ƴan majalisu a jihar Ondo ta soke zaɓen ɗan majalisar jam'iyyar APC mai wakiltar mazaɓar Ileoluji/Okeigbo a majalisar dokokin jihar.
Siyasa
Samu kari