Firaministan Isra’ila Benjamin Netanyahu ya ce ƙasar ta kamata ta rage dogaro da makaman Amurka, tare da ƙarfafa masana’antun kera makamai na cikin gida domin tsaro.
Firaministan Isra’ila Benjamin Netanyahu ya ce ƙasar ta kamata ta rage dogaro da makaman Amurka, tare da ƙarfafa masana’antun kera makamai na cikin gida domin tsaro.
Iyalai da 'yan uwa da abokna arzikin malamar Islamiyya mai suna Ummulkhairi da aka kashe a Kaduna sun nuna matukar damuwa game da kisan da aka mata.
A labarin nan, za a ji cewa sojojin Najeriya sun samu nasarar hallaka wasu manyan kwamandojin kungiyar Boko Haram bayan samun bayanan sirri daga jama'a.
A labarin nan, za a ji cewa Majalisar Wakilan Najeriya ta bayyana bukatarta ga Shugaba Bola Tinubu game da dakatar da dokar haraji da ake shirin fara aiwatarwa.
Ministan Abuja Nyesom Wike ya gargaɗi masu son shiga APC cewa biyayya ga Tinubu ba tabbacin samun tazarce ba ne, yayin da yake ƙarfafa siyasarsa a jihar Rivers.
Mayawakan kungiyar 'yan ta'addan ISWAP sun kai farmaki wasu yankunan jihar Yobe sun raunata basarake sun sace mutane kwanaki bayan harin kasar Amurka.
Dakarun sojoji sun samu nasara kan 'yan bindiga a jihar Kano. Sojojin sun yi arangama da 'yan bindigan ne bayan da suka kawo hari a karamar hukumar Shanono.
Malamin addinin Musulunci, Dr. Ahmad Gumi ya ce Najeriya na bukatar taimakon kasashen waje kan tsaro, amma ba daga masu laifi, wariya ko masu tayar da zaune tsaye ba
'Yan bindiga sun kashe 'yan gida daya su biyu tare da sace mutane 4, ciki har da matar Alhaji Yayaji da yaransa, a wani hari da suka kai kauyen Pindiga a Gombe.
Yadda wani matashi ke cikin alheri dumu-dumi yayin da budurwarsa ke masa kyautar kudi duk lokacin da yace yana son ta, ya nuna shaidar biya daga banki.
Shugaba Tinubu ya bar Lagos zuwa Turai da Abu Dhabi yayin da ake ce-ce-ku-ce kan harin da Amurka ta kai wa 'yan ta'addan Lakurawa a jihar Sokoto a ranar Kirsimeti.
Labarai
Samu kari