A labarin nan, za a ji cewa gwamna Abba Kabir Yusuf ya ce tsohon mataimakinsa, Aminu Abdussalam Gwarzo ya so ya kore shi daga kan kujerar gwamnan Kano.
A labarin nan, za a ji cewa gwamna Abba Kabir Yusuf ya ce tsohon mataimakinsa, Aminu Abdussalam Gwarzo ya so ya kore shi daga kan kujerar gwamnan Kano.
Ministan Abuja, Nyesom Wike, ya kasa rike hawaye yayin jana’izar marigayi Sanata Barinada Barry Mpigi a Port Harcourt, yana tuna kusancin da suke da shi.
Shugaban karamar hukumar Danko/Wasagu da ke jihar Kebbi, Hussaini Aliyu ya ce zargin da wani dan Majalisar Amurka ya yi kan daliban da aka aace ba gakiya ba ne.
'Yan bindiga sun farmaki sojojin Najeriya a wani harin kwanton bauna da suka yi wa dakarun a dajin Danko Wasagu da ke jihar Kebbi. Sojojin sun je ceto dalibai ne.
Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta kama daya daga cikin jagororin kungiyar ISWAP, Hussaini Ismaila da laifin ta'addanci bayan DSS ta gurfanar da shi.
Majalisar Dattawan Najeriya ta bayyana alhininta bisa rasuwar Sanatan Enugu ta Arewa, Sanata Okechukwu Ezea, wanda ya kwanta dama a daren ranar Litinin.
Sanata Jim Risch na Idaho a Amurka ya soki gwamnatin Najeriya kan sace daliban da 'yan bindiga suka yi a jihar Kebbi. Ya ce gwamnari ta gaza wajen basa kariya.
Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf ya amince da daukar malaman lissafi 400 domin cike gibin karancinsu a makarantun sakandire na gwamnati da inganta ilimi.
Yahuza Getso ya zargi hukumomin tsaro da sakaci bayan ya ba da rahoto cewa 'yan ta'adda za su kai hari Kebbi, lamarin da ya jawo har aka sace dalibai sama da 25.
A labarin nan, za a ji cewa gwamna Abba Kabir Yusuf ya fitar da kasafin Kano mafi girma a tarihi, inda ilimi da lafiya suka samu kaso masu tsoka.
Sanata Okey Ezea da ke wakiltar Enugu ta Arewa ya rasu a Birtaniya bayan fama da jinya, lamarin da ya girgiza jam’iyyar LP da mutanen yankinsa sosai.
Labarai
Samu kari