Sanata mai wakiltar Kebbi ta Kudu a majalisar dattawan Najeriya, Garba Maidoki, ya sauya sheka daga jam'iyyar APC mai mulki zuwa jam'iyyar ADC mai adawa.
Sanata mai wakiltar Kebbi ta Kudu a majalisar dattawan Najeriya, Garba Maidoki, ya sauya sheka daga jam'iyyar APC mai mulki zuwa jam'iyyar ADC mai adawa.
Iyalai da 'yan uwa da abokna arzikin malamar Islamiyya mai suna Ummulkhairi da aka kashe a Kaduna sun nuna matukar damuwa game da kisan da aka mata.
Gwamnan jihar Kwara, Abdulrahman Abdulrazaq, ya ja kunnen 'yan ta'addan da suka addabi jihar. Ya gargade su kan su gudu tun kafin lokaci ya kure musu.
Ana zargin ‘yan ta’adda a yankin Arewa na fara guduwa daga maboyarsu bayan hare-haren sama da kasar Amurka ta kai a Sokoto da wasu sassan Najeriya.
Mutane 7 daga ƙauyen Lawanti a Gombe sun rasu a hatsarin mota kan hanyar Damaturu zuwa Maiduguri yayin da suke kan hanyar zuwa biki, in ji Gwamna Inuwa Yahaya.
Mai ba Shugaba Tinubu shawara kan yada labarai, Daniel Bwala ya bayyana hare-haren sama da Amurka ta kai wa ‘yan ta’adda a Sokoto a matsayin abin da ke da “ruɗani”.
Wasu bama-bamai da ake zargin 'yan bindiga sun yi sanadiyyar hallaka mutane a jihar Zamfara. Bama-baman sun tashi ne lokacin da matafiya ke tafiya a motoci.
A shekarar da muke bankwana, gwamnatin tarayya karkashin shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ta dauki matakai masu tsauri da suka haddasa cece kuce a kasa.
Sanata Ali Ndume ya bukaci gwamnatin tarayya ta fadada hadin gwiwar sojojin Najeriya da Amurka zuwa Arewa maso Gabas saboda barazanar ISWAP da Boko Haram.
Wani matashi mai shekaru 19 a duniya da ke ƙungiyar mafarauta, ya rasu sakamakon fashewar bindiga bisa kuskure a unguwar Alkahira da ke Jihar Gombe.
'Yan bindiga sun kulla yarjejeniya kan sulhu da mahukunta a karamar hukumar Malumfashi ta jihar Katsina. Sun sako mutanen da suka yi garkuwa da su.
Labarai
Samu kari