Mazauna kauyen Jabo a Tambuwal, jihar Sokoto sun shiga tsananin fargaba bayan Amurka ta kai harin bama-bamai kan ’yan ta’adda da daren ranar Alhamis.
Mazauna kauyen Jabo a Tambuwal, jihar Sokoto sun shiga tsananin fargaba bayan Amurka ta kai harin bama-bamai kan ’yan ta’adda da daren ranar Alhamis.
Gwamnatin tarayyar Najeriya ta tabbatar da harin da sojojin Amurka suka kawo kasar ta sama,.inda ta ce an yi haka ne domin dakile ta'addanci da asarar rayuka.
Rahotannin da muke samu sun tabbatar da cewa kasar Najeriya za ta fuskanci kusufin wata a yau Lahadi 7 ga watan Satumbar 2025 da muke ciki a yanzu.
Kungiyar Northern Ethnic Nationality Forum (NENF) ta koka kan matsalar rashin tsaro. Ta bukaci shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yi garambawul a gwamnatinsa.
Majiyoyinmu sun tabbatar da cewa yan bindiga da dama a jihar Katsina suna kare yan gari daga hare-haren waje maimakon kai musu farmaki kamar a baya.
Gwamnatin Tarayya karkashin Bola Tinubu ta ware N1.8bn domin samar da ilimi da gyaran halayen 'yan matan Chibok da aka ceto, daga yanzu har zuwa 2027.
Gwamnan jihar Katsina, Sanata Uba Sani, ya yi magana kan dalilin da y asanya gwamnatinsa ta kawo shirin yin sulhu da 'yan bindiga don samun zaman lafiya.
Wasu miyagun 'yan bindiga sun kai harin ta'addanci a jihar Katsina. 'Yan bindigan sun hallaka mutane ciki har da jami'an tsaro. Sun kuma yi awon gaba da wasu.
Ƙungiyar 'Concerned Muslim Ummah' da ke Kudancin jihar Kaduna a Najeriya ta zargi wasu shugabanni da sauya tarihi, cin moriyar rikici da nuna wariya.
Gwamnatin jihar Bauchi ta amince da kashe N6.5bn don fadada titin garin Misau mai tsawon kilomita 7.5, wanda za a kammala nan da karshen shekarar 2025.
Hukumar DSS ta baiwa shafin sada zumunta X wa'adin awanni 24 don cire wani rubutu na Omoyele Sowore da ya yi kan zargin Bola Tinubu da makaryaci a Brazil.
Labarai
Samu kari