A labarin nan, za a ji cewa Sheikh Ahmed Gumi ya bayyana cewa akwai bukatar kasar Najeriya ta gaggauta datse duk wata alakar soji da gwamnatin Amurka.
A labarin nan, za a ji cewa Sheikh Ahmed Gumi ya bayyana cewa akwai bukatar kasar Najeriya ta gaggauta datse duk wata alakar soji da gwamnatin Amurka.
Gwamnatin tarayyar Najeriya ta tabbatar da harin da sojojin Amurka suka kawo kasar ta sama,.inda ta ce an yi haka ne domin dakile ta'addanci da asarar rayuka.
Hausawa da sauran 'yan Arewa da ke kasuwar lemo a jihar Benue sun mika kuka ga Sanata Rabiu Musa Kwankwaso bayan sun tsunduma yajin aiki saboda matsaloli.
Majalisar sarakunan gargajiya ta Idoma a jihar Benue da ke Arewa ta Tsakiya ta yi zama kan sarautar da aka ba shugaban kasa, Bola Tinubu inda ta soke ta nan take.
Hukumar NiMet ta yi hasashen cewa ruwan sama zai sauka a wasu jihohin Arewa da Kudu, inda ake fargabar ambaliya za ta afku a Neja da Kogi a ranar Talata.
Tsohon Sanatan Kogi ta Yamma, Dino Melaye, ya caccaki gwamnatin Bola Tinubu kan yawan ciyo bashi da take yi, yana mai cewa za su iya neman bashi har a Opay.
Bayan samun gawar wani mutum kusa da ofishin sakataren gwamnatin tarayya, Majalisar tarayya ta ce rahoton 'yan sanda ya nuna mutumin ma'aikaci ne kusa da majalisar.
Gwamnan jihar Katsina, Malam Dikko Radda ya bayyana cewa ana kokarin neman zaman lafiya da yan ta'adda a kananan hukumomin da hare-hare suka yi yawa.
Dakarun yan sanda sun fara bincike da aka tabbatar da mutuwar bako daga kasar Masar, Mohammed Saleh a daren ranar Juma'a 7 ga watan Satumba, 2025.
Tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufai, ya kai karar kwamishinan ’yan sanda da wasu jami’ai ga hukumar PSC, yana zarginsu da saba doka da karya ka’idojin aikin su.
Mazauna Arewacin Zamfara sun nuna damuwa kan daukewar sabis na sadarwa a kananan hukumominsu, sun roki hukumar NCC ta shiga tsakani don dawo da sabis.
Labarai
Samu kari