Gwamnatin Donald Trump ta fadi sunayen mutanen da ake zargi da tallafawa ta'addanci wajen jigilar kudin ISIS a Najeriya. Ta ambaci wasu kamfanoi a Legas da Kano.
Gwamnatin Donald Trump ta fadi sunayen mutanen da ake zargi da tallafawa ta'addanci wajen jigilar kudin ISIS a Najeriya. Ta ambaci wasu kamfanoi a Legas da Kano.
Iyalai da 'yan uwa da abokna arzikin malamar Islamiyya mai suna Ummulkhairi da aka kashe a Kaduna sun nuna matukar damuwa game da kisan da aka mata.
Kasar Amurka ta kawo hare-hare ta sama kan 'yan ta'adda a Najeriya. An kai hare-haren ne a Sokoto. Atiku Abubakar na daga cikin manyan da suka yi martani kan harin.
Gwamna Inuwa Yahaya ya sanya hannu kan kasafin N617.95bn na 2026, inda aka ware N12bn don asusun tsaron Arewa domin yaƙi da ta'addanci da kuma samar da zaman lafiya.
Dan majalisa a kasar Amurka, Riley Moore, ya yi tsokaci kan harin da Donald Trump ya ba da umarnin a kawo Najeriya. Ya ce an yi hakan ne don zaman lafiya.
Majalisar dokokin jihar Kano karkashin jagorancin Rt. Hon. Ismail Falgore ta amince da kasafin kudin 2026, bayan ta yi karin sama da Naira biliyan 100.
Wasu 'yan bindiga dauke da makamai sun kai kazamin hari a jihar Kebbi. Ana fargabar mutane da dama sun rasa rayukansu. Wasu da dama sun tsere zuwa daji.
Rahotanni sun nuna cewa mazauna kauyuka sun fara guduwa daga gidajensu saboda gudun Amurka ta sake jefo bama-bamai a yankunan jihar Borno a Arewa.
Wutar lantarki ta ɗauke a Najeriya biyo bayan durƙushewar tushen wutar a ranar Litinin, inda samar da wuta ya ragu daga 2,052MW zuwa 139MW cikin sa'a ɗaya kacal.
Dakarun sojojin saman Najeriya sun kai hare-hare kan maboyar 'yan ta'adda a jihar Zamfara. Sojojin sun kashe tsageru masu yawa tare da lalata sansanin 'yan bindiga.
Wani masanin tsare-tsare da manufofin gwamnati a Najeriya, AbdulRasheed Hussain ya lissafi jihohi bakwai da ke bukatar dauki kak ayyukan ta'addanci.
Labarai
Samu kari