Shugabannin Rasha da Ukraine sun amince da tsagaita wuta na sa'o'i 32 bayan shafe shekaru suna yakar juna. Vladimir Putin ya ce an yi haka ne saboda Easter.
Shugabannin Rasha da Ukraine sun amince da tsagaita wuta na sa'o'i 32 bayan shafe shekaru suna yakar juna. Vladimir Putin ya ce an yi haka ne saboda Easter.
Ministan Abuja, Nyesom Wike, ya kasa rike hawaye yayin jana’izar marigayi Sanata Barinada Barry Mpigi a Port Harcourt, yana tuna kusancin da suke da shi.
Gwamnatin Kwara ta rufe makarantu a kananan hukumomi huɗu saboda barazanar tsaro, bayan harin ’yan bindiga a cocin Eruku. Gwamna ya nemi kafa sansanin sojoji.
Majalisar dokokin jihar Kebbi da ke Arewacin Najeriya ta dakatar da shugaban karamar hukumar Fakai, Muhammad Mahuta bisa zargin aikata rashin gaskiya.
A labarin nan, za a ji cewa George Akume, Sakataren gwamnatin Najeriya ya karyata Amurka da Shugabanta Donald Trump game da batun kisan kiristoci a ƙasar nan.
Matasa a Eruku, Kwara sun toshe hanyar Ilorin–Kabba bayan harin ’yan bindiga da ya kashe mutane uku, tare da garkuwa da wasu 10 a cocin CAC Oke-Isegun.
Sanata Mai wakiltar Kebbi ta Kudu a Majalisar Dattawa, Garba Musa Maidoki ya ce yan bindigar da suka sace yan mata a makarantar Maga ba su bar mazabarsa ba.
Gobarar da ta tashi a Kundila, Tarauni, jihar Kano ta hallaka miji da mata da 'ya'yansu biyu bayan maganin sauron da suka kunna ya haddasa wutar.
Shugaban sojojin kasan Najeriya, Laftanar Janar Waidi Shuaibu ya sanar da shirin daukar sojoji 24,000 domin yaki da 'yan ta'adda a fadin Najeriya.
A labarin nan, za a ji Rotimi Amaechi, tsohon gwamnan jihar Ribas ya tabbatar da cewa akwai hanyoyin da za a iya amfani da su wajen magance rashin tsaron Najeriya.
Tawagar Najeriya karkashin mai ba shugaban kasa shawara kan harkokin tsaro, Nuhu Ribadu ta gana da dan majalisar Amurka kan rashin tsaro a Najeriya.
Labarai
Samu kari