Aminu Sa’ad Ungogo, wanda yake wakiltar mazabar Ungogo, da kuma Hon. Sarki Aliyu Daneji, wanda yake wakiltar mazabar Kano Municipal sun rasu a Kano ranar Laraba.
Aminu Sa’ad Ungogo, wanda yake wakiltar mazabar Ungogo, da kuma Hon. Sarki Aliyu Daneji, wanda yake wakiltar mazabar Kano Municipal sun rasu a Kano ranar Laraba.
Hukumar FIRS ta kafa sabon tarihi, gwamnati ta karbi harajin Naira Tiriliyan 5 a rabin shekara, an tara fiye da Naira Tiriliyan 5 daga Junairu zuwa karshen Yuni
Najeriya na fuskantar barazana na rasa kambun kasancewa na daya a karfin arziki a Afirka bayan Egypt ta sako ta a gaba yayin da ta samu karuwa da kashi 12.3.
Tsohon kakakin majalisar dokokin jihar Edo kuma ɗan majalisar wakilan tarayya,Honorabul Marcus Onobun, ya yi hatsari mai muni a hanyar koma wa birnin Abuja.
Wani matashi dan Najeriya ya dage cewa sai ya karbi N80 da wani mai yi masa wanki da guga ya tsinta a aljihunsa. Hirar da suka yi ta Whatsapp ya yadu a Twitter.
Gwamnatin jihar Kano ta dakatar da shugabannin makarantun sakandare guda uku a jihar saboda rashin kula da aiki da zuwa aiki ba akan lokaci ba da wasu laifuka.
Gwamnatin Bauchi karkashin jagorancin gwamna Bala Muhammed ta kori Sarakunan gargajiya 6 daga kan kujerunsa bisa shiga siyasa, rashin ladabi da wasu laifuka.
Wani mutumin kasar Kenya ya bayyana cewa ya halarci wata zanga-zanga a ranar Laraba amma sai aka sace masa waya. Yana neman a turo masa da wata lamba a wayar.
Wata matashiyar budurwa yar Najeriya ta haddasa cece-kuce a tsakanin jama’a bayan an gano ta tana dafa taliya da lemun mirinda da sukari. Ba a san dalilinta ba.
Shugaban Najeriya, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, ya ƙara tabbatar wa yan Najeriya cewa gwamnatinsa zata bada fifiko wajen dawo da zaman lafiya a tsaro a ƙasa.
Labarai
Samu kari