Mazauna garin Gurbi da ke ƙaramar hukumar Kankara a Katsina sun yi tsayin daka wajen hana 'yan bindiga shiga garinsu, amma mutum 10 sun rasa rayukansu.
Mazauna garin Gurbi da ke ƙaramar hukumar Kankara a Katsina sun yi tsayin daka wajen hana 'yan bindiga shiga garinsu, amma mutum 10 sun rasa rayukansu.
Tsohon kwamishina a Zamfara, Sheikh Abdullahi Maharazu Mafara ya gamu da tsautsayi bayan ‘yan bindiga sun bude masa wuta a hanyar zuwa taron APC.
Nyesom Wike ya zauna da shugabannin majalisar babban masallacin Abuja a karkashin jagorancin Alhaji Yahaya Abubakar, ya ajiye maganar rusa filayen masallacin.
Wani mummunan hatsari da ya auku a kan hanyar zuwa Potiskum ta jihar Yobe ya yi ajalin aƙalla mutane 38 yayin da wasu sama da 40 ke kwance a Asibiti.
Babban mai taimaka wa gwamna Dikko Radɗa na jihar Katsina kan ilimin addinin Islama, Dakta Shamsudeen Abubakar Malumfashi ya rasu a hatsarin mota.
Wani 'dan majalisa ya kai kuka game da yadda ‘yan bindiga su ka addabe su, ya nemi Gwamnatin Tarayya ta cece su daga hannun ‘yan bindiga da ke barna a Neja.
Dr. Ifeanyi Okeke ya zama sabon shugaban hukumar SON. Kafin nan Shugaban kasa ya tsige shugabannin hukumomin CAC, ITF, NEPC, OGFZA, NSDC, ya nada masu sababbi.
Wani matashi dan Najeriya ya baje kolin tsuntsuwar da ya gani a gefen janaretonsa. Bayan wani ya taimaka ya kama masa ita, yanzu yana neman siyar da ita.
Shugaban Majalisar Dattawa, Godswill Akpabio ya gargadi Shugaban Hukumar EFCC, Olukoyede Ola da ya cire sunansa a misalin da ya ke yayin tantance shi a majalisa.
Wata dalibar jami’ar Ilorin mai shekaru 20 ta kashe kanta bayan wani saurayi da suka hadu a soshiyal midiya ya damfareta N500,000. Ta sha maganin kwari ne.
Rundunar ƴan sandan jihar Bayelsa ta yi rashin ɗaya daga cikin manyan jami'anta. Mataimakin kwamishinan ƴan sandan jihar ya riga mu gidan gaskiya.
Labarai
Samu kari