Rundunar IRGC ta Iran ta ce ta lalata jiragen F-35 guda uku a sansanin Azraq na Jordan, tare da yin alƙawarin mayar da martani kan hare-haren Amurka.
Rundunar IRGC ta Iran ta ce ta lalata jiragen F-35 guda uku a sansanin Azraq na Jordan, tare da yin alƙawarin mayar da martani kan hare-haren Amurka.
Wani alƙalin kotun Shari'a a jihar Katsina ya tsere ta taga bayan 'yan bindiga sun kai hari kotu suna neman shi, lamarin da ya sake tayar da hankalin mazauna yankin.
Akalla naira biliyan 1.95 gwamnatin jihar Zamfara ta ware don sake gina fadar sarakuna 18 da ke a fadin jihar, da nufin daga darajar masarautun gargajiya.
Wasu miyagun yan bindiga sun kai farmaki a jihar Katsina inda suka halaka mutane masu yawa. Yan bindigan sun kai farmakin ne kan wasu yan kasuwa.
Al'ummar Musulmai a jihar Bauchi sun ziyarci cocin Yalwan Kagadama da ke Bauchi a ranar Litinin, 25 ga watan Disamba, don raya Kiristoci murnar Kirsimeti.
Hukumar EFCC ta damke James Okwete, a ci gaba da binciken badakalar naira biliyan 37 a ma’aikatar jin kai. Ana hasashen hukumar za ta iya kama minsita Sadiya Farouk.
Gwamnatin Najeriya ta karbi sama da naira biliyan 100 daga cibiyoyin hada-hadar kudi a matsayin karin haraji ga ayyukan da suka yi a shekarar 2023.
Rahotanni sun kawo cewa tsagerun yan bindiga sun kashe akalla mutum 145 a wasu munanan hare-hare da suka kai kan al'ummar kauyuka 23 a jihar Filato.
Wata attajirar mata yar Najeriya ta ba mahalarta taron da ta shirya na karshen shekara kyautar tukunyar gasa. Ta farantawa mutanen rai ba kadan ba.
Masu garkuwa da mutane sun sace tsohon ciyaman na karamar hukumar Yorro, Hon. Ishaya Dimas Dila, tare da wasu mutum 10 a kauyen Dila da Kunini, a ranar Lahadi.
Yan bindiga sun kai hari cocin katolika ranar jajibirin bikin kirsimeti a Abakaliki, babban birnin jihar Ebonyi, sun yi ajalin masu ibada uku tare da jikkata wasu.
Labarai
Samu kari