Wani alƙalin kotun Shari'a a jihar Katsina ya tsere ta taga bayan 'yan bindiga sun kai hari kotu suna neman shi, lamarin da ya sake tayar da hankalin mazauna yankin.
Wani alƙalin kotun Shari'a a jihar Katsina ya tsere ta taga bayan 'yan bindiga sun kai hari kotu suna neman shi, lamarin da ya sake tayar da hankalin mazauna yankin.
‘Yan sandan Osun sun kama Sakataren Gwamnatin Jihar, Teslim Igbalaye, da wasu mutum biyar bayan samame a gidansa, inda aka gano ₦4.8m da wasu kayayyaki.
Babu wata sanarwa daga bangaren gwamnati da ta tabbatar da shirin karin kudin lantarki. Ko akwai niyyar karin kudin, gwamnatin tarayya ba ta amince ba tukun.
Abubuwa 29 ne 'yan majalisa da sanatoci za su kashe kudinsu a kai a shekarar bana. Mun tattaro yadda Sanatoci da 'Yan majalisar wakilai za su kashe kudinsu a 2024.
Rundunar yan sandan jihar Kaduna ta ce jami'anta sun kama wasu mutane uku bisa zargin satar wayar wuta ta alminiyo a garin Saminaka da ke karamar hukumar Lere ta ji
Wata uwa ta yi ta maza inda ta tunkari wata kyakkyawar budurwa a madadin danta. Matar ta ga budurwa kuma ta shiga ranta don haka ta tambaya ko za ta auri danta.
Bishop Joseph Edoro na majami’ar ‘A Touch From Heaven International Ministry’ ya bayyana hasashe masu tayar da hankali game da mulkin Shugaba Bola Tinubu a 2024.
Wasu miyagun yan bindiga sun sake kai hari a jihar Plateau, ana tsaka da jimamin kisan mutum 190 da yan bindiga suka yi a kananan hukumomi biyu na jihar.
Hukumar aikin Hajji ta jihar Zamfara ta fara mayar da naira miliyan 747 ga maniyyata 504 da suka fara tara kudin tun daga 2019 zuwa 2023. Shugaban hukumar, Musa.
An bayyana yadda gwamnan jihar Zamfara ya warware wata matsalar da ta shafe shekaru 8 a kasa a jiharsa, inda ya gina sabon masallaci ga wani tsagin.
Hukumar hana sha da fataucin miyagun kwayoyi (NDLEA) reshen jihar Kano ta ce ta yi nasarar kama a kalla mutane 1,000 kan laifuka masu alaka da miyagun kwayoyi.
Labarai
Samu kari