A cikin wani bidiyo, Bello Turji ya zargi tsofaffin gwamnonin Arewa biyu da haddasa rashin tsaro, yana musanta karbar N30m a tattaunawar zaman lafiya.
A cikin wani bidiyo, Bello Turji ya zargi tsofaffin gwamnonin Arewa biyu da haddasa rashin tsaro, yana musanta karbar N30m a tattaunawar zaman lafiya.
Hukumar gidajen yarin Najeriya ta ce akalla fursunoni biyar ne suka kammala digiri a gidan gyaran hali na Kuje da ke birnin Tarayya Abuja yayin zamansu a gidan.
An ga motoci na kama gabansu daga gidan man kamfanin mai na ƙasa NNPCL da ke Hotoro a cikin garin Kano bayan samun labarin farashin litar mai ta ƙara tsada.
Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya shiga ganawa da shugabannin ƙasashen Jamhuriyar Benin, Guinea-Bissau da Jamhuriyar Nijar a fadar shugaban ƙasa da ke Villa.
Wata matashiya yar Igbo wacce ta kasance Musulma tun daga haihuwa ta ce akwai irinsu kuma sun alfahari da addininsu. Ta ce tana ganin rayuwa wajen yin bayani.
Gwamnatin jihar Abia karƙashin gwamna Alex Otti na jam'iyyar Labour Partya ta musanta jita-jitar da ke yawo cewa ta sallami baki ɗaya ma'aikatan lafiya na jiha.
Kotu ta yankewa wani faston Najeriya Segun Philip, da Owolabi Adeeko, hukuncin kisa ta hanyar rataya bayan sun kashe wata dalibar LASU, Favour Daley-Oladele.
Gwamna Babagana Umara Zulum na jihar Borno ya rabawa magidanta 13,000 kyautar kayayyakin abinci a karamar hukumar Gwoza da ke jihar. Mutanen da aka bai wa.
Miyagun yan bindiga sun kai farmaki fadar basaraken Nguru, ƙaramar hukumar Aboh Mbaise a jihar Imo, sun kashe Sarki yayin da ya karɓi bakunci wani mutumi yau.
Sojojin Najeriya sun yi gagarumar nasarar kama wata babbar mota makare da makamai a jihar Ogun a yayin da ake kokarin wucewa da su zuwa jihar Anambra. Jami'in.
Labarai
Samu kari