Rahotanni sun nuna cewa gwamnatin jihar Taraba ta rage albashin masu share tituna daga N15,000 zuwa N10,000. An ce wanda ba zai iya ba ya ajiye aikin.
Rahotanni sun nuna cewa gwamnatin jihar Taraba ta rage albashin masu share tituna daga N15,000 zuwa N10,000. An ce wanda ba zai iya ba ya ajiye aikin.
Rundunar yan sandan jihr Legas ta ce bam din da aka dasa a wata mota ya tarwatse ne lokacin da aka yi yunkurin tayar da motar, mutum daya ya samu runi.
Hadimin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu kan kafafen yada labarai da sadarwa, Sunday Dare, ya yi magana kan batun tura sakamakon zabe ta yanar gizo.
Tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufa'i ya bayyana cewa rikicin duniya da mai rai ake kuma zai cigaba da fafatawa a siyasa har sai sun kifar da Bola Tinubu.
A labarin nan, za a ji cewa dan majalisar tarayya da ke wakiltar Wudil da Garko ya bayyana takaicin yadda wasu 'yan majalisar Amurka suka yi wa Kwankwaso sharri.
Kungiyar MUSWEN da malaman Musulmi a Kudu maso Yamma sun jaddada bin umarnin Sarkin Musulmi kan azumin Ramadan 2026, suna tabbatar da hadin kai da zaman lafiya.
Gwamnatin jihar Kano karkashin jagorancin Abba Kabir Yusuf, ta musanta batun cewa tana shirin hana Rabiu Musa Kwankwaso shigowa cikin garin Kano.
Gwamnan Jihar Rivers, Siminalayi Fubara, ya rusa majalisar zartarwa tare da umarnin mika dukkan takaru da abubuwan da ke wurinsu ga manyan dindindin.
Mataimakin gwamnan jihar Kano, Kwamared Aminu Abdulsalam Gwarzo, ya bukaci a cire sunan Rabiu Musa Kwankwaso a cikin kudirin dokar da aka gabatar a Amurka.
Gwamnatin Tarayya ta kasa gabatar da umarnin kotu kan tsare Sheikh Sani Abdulkadir Zaria da ake zargi da shirin juyin mulki, kotun ta dage shari'a zuwa Juma'a.
Lauyan tsohon gwamnan Kaduna, Malam Nasir El-Rufai ya tabbatar da cewa mai gidansa zai amsa gayyatar hukumar EFCC ranar Litinin, 16 ga watan Fabrairu, 2026.
Labarai
Samu kari