Latest
Tsohon ɗan takarar kujerar Majalisar Dokokin Kano, Hon. Adnan Mukhtar TudunWada ya soki ziyarar da ɗan shugaban ƙasa, Seyi Tinubu ya kawo jihohin Arewa.
Alhaji Nasiru Ahali, attajiri kuma ɗaya daga cikin shuwagabannin masana’antu na farko a Kano, ya rasu yana da shekaru 108, inda za a yi jana’izarsa a Kurna Asabe.
Gwamnatin Najeriya ta bayyana yadda ta yi amfani da diflomasiyya wajen kwashe jariran da ke da matsalar lafiya daga Gaza zuwa makotan kasashe kamar su UAE.
Sakataren APC na kasa ya yi kira da Bola Tinubu ya sanya dokar ta baci tare da dakatar da gwamnan jihar Osun kamar yadda aka yi a Rivers. PDP ta bukaci a kama shi.
Gwamnatin Kano ta umarci hadiman da aka nada mukamai daban daban da su gaggauta bayyana adadin kadarorin da suka mallaka ga hukumar da'ar ma'aikata.
Hatsari a gadar Karu da ke kan titin Abuja-Keffi ya kashe mutum 10, yayin da motoci 18 suka ƙone. Hukumar NBSA ta bukaci jama'a su bayar da jini don ceto rayuka.
Gwamna Monday Okpebholo ya bayyana cikakken goyon bayansa kan ayyana dokar ta ɓaci a jihar Ribas, ya tsame kansa daga matsayar gwamnonin Kudu maso Kudu.
Sufeton 'yan sandan Najeriya ya yi gargadin cewa za su yi maganin masu son tayar da zaune tsaye a Rivers bayan dakatar da gwamna Siminalayi Fubara.
MURIC ta zargi jami’ar Adeleke da tauye ‘yancin dalibai Musulmi, tana mai cewa an hana dalibai yin sallah da sanya hijabi tare da tilasta musu halartar coci.
Masu zafi
Samu kari