Latest
Shugaban NNPP na jihar Ondo, Peter Olagookun ya bukaci Atiku Abubakar da sauran ƴan adawa su marawa Rabiu Musa Kwankwaso baya a zaɓen 2027 mai zuwa.
Mai alfarma. Sarkin Musulmi, Alhaji Sa'ad Abubakar III, ya umarci musulmin Najeriya da su fara neman watan Shawwal a yammacin Asabar, 29 ga Maris, 2025.
Hadakar jam'iyyun PDP ta yi tir da wasu rahotanni da ke bayyana cewa Alhaji Atiku Abubakar ya nemi gwamnan jihar Legas, Babajide Sanwo Olu don neman takararsa.
Wasu mutanen Arewa da suka fito daga Fatakwal zuwa Kano sun hadu da tsautsayi a jihar Edo. An kona yan Arewa 16 a Edo suna dawowa gida hutun sallar azumi.
Majalisar wakilai ta amince da kudirin kirkirar sabbin kananan hukumomi, ciki har da Bende ta Arewa, Ughievwen, da Ideato ta Yamma, da wasu muhimman kudirori.
Kwamitin ganin wata ya bayyana lokutan da fadar sarkin musulmi ke duba ganin watan ƙasashen gabas kamar Saudiyya ko da ilimin falaki ya nuna ba za a ga watan ba.
Jam'iyyun siyasa da kungiyoyi sun fara magana kan neman hana Bola Tinubu, Atiku Abubakar da Peter Obi takara a 2027. Kudirin ya kayyadae shekarun takara zuwa 60.
Gwamnatin tarayya ta ƙaryata cewa ana cin zarafin kiristoci a kasar, kamar yadda majalisar Amurka ta bayyana, har ta ke neman a hukunta kasar da takunkumi.
An karrama mai martaba Alhaji Aminu Ado Bayero da lambar yabo kan zaman lafiya a jihar Kano. An karrama Aminu Ado ne bayan ya janye hawan sallah wa Sanusi II.
Masu zafi
Samu kari