Latest
Yan sanda sun kama mutane hudu masu ba 'yan bindiga kayan sojoji da 'yan sanda domin aikata ta'addanci a Arewa. Mutanen da ake zargi sun amince da laifinsu.
Shugaban ƙaramar hukumar Katcha a jihar Neja, Danlami Abdullahi Saku ya rasu sakamakon hatsarin motar da ya rutsa da shi a ranar Talata da daddare.
Kungiyoyi sun bayyana rashin jin dadin hukuncin mahukunta. Hukumomi a FCT sun nemi a fara biyan albashin 2025.NULGE ta ce za ta ci gaba da yajin aikin da ta ke yi.
Dan majalisar wakilai ya yi mamakin yada labarin mutuwarsa. Hon. Yusuf Adamu Gagdi ya ce ya na ta shan kiraye-kirayen waya.Ya ba wa masu yada labarin karya shawara.
Rahama Sadau ta ce fim hanya ce ta isar da sakon rayuwa, ba kawai don daukaka ba, kamar yadda aka gani a wajen haska fim dinta na 'Mamah' a kasar Saudiya.
Masanin siyasa, Farfesa Adele Jinadu ya zargi 'yan siyasa da fara shirin murde zaben 2027. Ya ce fara nada 'yan siyasa a INEC alama ce ta cewa za a yi magudi.
Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum, ya ce ya samu nasarori a a bangaren yaki da matsalar yaran da ba sa zuwa makaranta. Ya ce an rage yawansu.
Za a zamanantar da hudubar Juma'a a masallacin Abuja bayan an nada sababbin limamai biyar. Yan kabilar Ibo biyu sun shiga cikin sababbin limaman.
Chidi Odinkalu ya yi ikirarin cewa gwamnatin APC tana adawa da zanga-zanga, duk da sanin cewa ta samu nasarar hawa mulki ta hanyar zanga zanga ne a shekarar 2015.
Masu zafi
Samu kari