Latest
Daily Trust ta tattaro cewa ‘yan kungiyar suna yin wa’azi ga jama’ar yankin ne a lokacin da ‘yan bindiga suka bude wuta, inda suka kashe yan kauyen biyu. k.
Jihar Ondo - Gwamnan jihar Ondo Rotimi Akeredolu ya bayyana cewa zai baiwa al’ummar jihar Ondo makamai domin kare kansu idan ‘yan ta’adda suka sake kai hari .
Gwamna Nasir El-Rufa'i na Jihar Kaduna ya bawa hukumar Ilimi bai ɗaya na Jihar Kaduna, KADSUBEB, ta dauki sabbin malamai 10,000. Tijjani Abdullahi, shugaba
Guguwar sauya sheka ta sake shiga majalisar dattawan Najeriya, Sanata daga jihar Akwa Ibom. Bassey Alvert, ya tabbatar da ficewa daga babbar jam'iyyar hamayya.
A gobe ne al'ummar jihar Osun zasu yanke wanda zai cigaba da jagorantar jihar na tsawon shekaru hudu masu zuwa, gwamna Oyetola ya samu gaggarumin goyon baya.
Jam'iyyar APC reshen Jihar Borno ta zabi Antoni Janar na Jihar, Kaka Shehu Lawan a matsayin dan takarar kujerar sanata na Borno Central da a halin yanzu Sanata
Bayan Babbar Kotun taraƴyadake Gusau, ita ma Kotun ɗaukaka ƙara dake Sakkwato ta bi sahu, ta yi watsi da bukatar tsige gwamna Matawalle kan sauya sheka zuwa APC
Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar New Nigeria Peoples Party (NNPP) ya ce ya zabi Bishop Isaac Idahosa ya yi masa mataimaki ne
Abuja - Shugaban kasa Muhammadu Buhari, wanda shi ne zakaran yaki da cin hanci da rashawa na Afrika, ya bukaci a kafa wata kotun kasa da kasa da za ta hukunta.
Masu zafi
Samu kari