Latest
Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Alhaji Atiku Abubakar, ya jaddada cewa ko alama Tinubu bai ci zaɓen shugaban ƙasan 2023 da aka yi ba a Najeriya.
Dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar PDP, Atiku Abubakar ya yi martani kan hukuncin kotun koli inda ya ce babu inda zai je kuma zai ci gaba da gwagwarmaya.
Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP), Atiku Abubakar, ya yi magana a karon farko bayan rashin nasarar da ya yi a kotun ƙoli.
Wani Hadimin Muhammadu Buhari ya tsoma baki kan rikicin Ribas. Kuma wani tsohon ‘dan majalisa ya ba Gwamna Simi Fubara shawarar ya nemawa kan sa mafita tun wuri.
Gwamnan jihar Rivers, Siminalayi Fubara, ya yi zargin cewa an haɗa baki da jami'an tsaron jihar. Hakan na zuwa ne yayin da ake cigaba da shirin tsige shi.
Gwamna Siminalayi Fubara ya yi martani kan yunkurin tsige shi da majalisar jihar ta yi inda ya ce babu abin da ya aikata na laifi da ya cancanci tsigewa a gwamnan.
Gwamna Abba Kabir Yusuf na jihar Kano ya dauki nauyin jinyar yarinya Asmau Sani da ke fama da ciwon daji a asibitin Dala inda a ba da miliyan 1.5.
Bayanai sun nuna cewa gwamnan jihar Rivers, Siminalayi Fubara, ya samu takardar shirin tsige shi daga majalisar dokokin jihar, a cigaba da rikicin siyasar jihar.
Sanata Ayo Akinyulure, ya jagoranci mamabobin jam'iyyar Peoples Democratic Party, PDP, sun koma jam'iyyar All Peoples Congress, APC, a Ondo bayan hukuncin kotun koli
Masu zafi
Samu kari