Latest
Lauya mai fafutukar kare hakƙin dan adam a Najeriya, Femi Falana (SAN) ya ce bau kamata a ce shari'a ce zafa warware asalin wanda ya lashe zabe ba a Najeriya.
Hukumar yaƙi da cin hanci da yi wa tattalin arziƙin ƙasa zagon ƙasa (EFCC) ta fara gudanar da bincike kan tsohon gwamnan babban bankin Najeriya (CBN), Emefiele.
Kusan watanni takwas bayan kai hari, ƴan bindiga sun kuma shiga rukunin gidajen Grow Homes da kw Kubwa a Abuja, sun sace ma'aurata da ƙarin mutum ɗaya.
Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Alhaji Atiku Abubakar, ya halarci wurin ɗaura auren ɗiyar Ambasada Umar Damagun, shugaban jam'iyyar PDP ta ƙasa na riƙo.
Za a ji abin da ya faru a Aso Rock bayan kotu ta tabbatar da Bola Tinubu a matsayin halataccen shugaban Najeriya, aka yi waje da karar Atiku Abubakar da Peter Obi.
A ranar Juma’a ne mai martaba Sarkin Biu, Dr Umar Mustapha II, ya bai wa tsohon babban hafsan sojin kasa, Laftanar-Janar. Tukur Burutai, sarautar Betaran Biu.
Gwamna Diri ya bayyana cewa yana da yancin taya shugaban kasa Bola Tinubu murna dangane da hukuncin da kotun koli ta yanke kan zaben shugaban kasa.
Gwamna Ademola Adeleke ya ce ya bai wa masu sukar sa mamaki da suka raina shi saboda yak ware sosai a harkar rawa da irin kokarin da ya yi a fadin jihar Osun.
Rahotanni sun nuna cewa an ceto gawar mutum biyu biyo bayan hatsarin jirgin ruwan da ya afku a jihar Legas ranar Alhamis da daddare, wasu huɗu sun jikkata.
Masu zafi
Samu kari