Latest
Babban Bankin Najeriya na CBN ya zargi tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari da lalata tattalin arzikin Najeriya. CBN ya ce Buhari ya ruguza tattalin arziki.
A cikin wannan rahoton za ku ji cewa, jam'iyyar PDP reshen jihar Adamawa ta bayyana takaicin yadda hukumar zabe ta INEC ta fitar da sakamakon zaben Edo.
Tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufai ya bayyana yadda ya ji bayan da dawo da Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II kan sarautar jihar bayan tuge shi a 2020.
Karamin ministan tsaro, Bello Matawalle ya kare matakin da ya dauka na yin sulhu da 'yan bindiga a lokacin da yake kan kujerar gwamnan jihar Zamfara.
Fadar shugaban kasar ta kawo karshen jita-jitar da ake yadawa inda ta sanar da cewa Shugaba Bola Tinubu zai yiwa majalisar ministocinsa garambawul.
Gwamna Farfesa Babagana Umaru Zulum ya kaddamar da fara taba kayan tallafi da kuɗaɗe ga waɗanda ibtila'in ambaliya ya shafa a Maiduguri, jihar Borno.
A wannan labarin, shugaban kasa, Bola Tinubu ya bayyana koda irin albaraktun kasa da Najeriya ke da su a taron Majalisar Dinkin Duniya karo na 79.
Ambaliyar ruwa ta wargaza kauyuka 10 a jihar Kebbi, mutane sama da 2,000 sun rasa gidajensu. Ambaliyar ta lalata gonaki da dama da mutanen Kebbi ke noma.
Kwamishinan yan sanda a jihar Lagos, Olanrewaju Ishola ya ce rundunarsu ta gayyaci shugaban matasa game da zanga-zangar da ake shirin yi a farkon watan Oktoba.
Masu zafi
Samu kari