Latest
Kwastam ta kama makamai da suka kai kusan darajar N10bn ana kokarin shigowa da su Najeriya a shekaru shida. Ana kokarin shigowa da su ga irinsu Bello Turji.
Majalisar wakilai ta Najeriya ta yi kira ga gwamnati da ta nemo hanyoyin ragewa 'yan Najeriya radadi. Majalisar ta bukaci a gyara matatun mai da suka lalace.
Gwamnatin Bola Ahmed Tinubu ta ce a cikin wasu shekarar 2023, za ta fitar da jama'ar kasar nan akalla miliyan 100 daga kangin talauci da ake ciki a yanzu.
Malamin addinin Musulunci, Sheikh Aliyu Muh'd Sani ya soki yadda wasu malaman sunnah suka sauya salon koyarwa yadda ya dace domin neman mabiya a kafofin sadarwa.
Bayan tafiyar Tinubu hutu an yi jita jitar cewa Tinubu ba shi da lafiya yana asibiti, an kara kudin fetur kuma an yawaita kiran Tinubu da T-Pain ciki har da Atiku.
Majalisar wakilan kasar nan ta bayyana cewa akwai babbar barazana ga zaman lafiya a fadin kasar nan sakamakon karin farashin fetur da ya jefa jam'a cikin matsi.
Ministan makamashi na Najeriya, Adebayo Adelabu ya bayyana cewa 'yan Najeriya a yanzu sun hakura sun daina korafi kan tsadar da man fetur ya yi a kasar nan.
Gwamna Abba Kabir Yusuf na jihar Kano ya yi alhinin rashin da aka yi a jihar Jigawa, ya roki Allah ya gafartawa waɗaɓda suka rasu a gobarar da ta afku a Majia.
Gwamna AbdulRahman AbdulRazaqp na jihar Kwara da wasu manyan mutane ciki har da sarkin Ilorin sun yi ta'aziyyar rasuwar sarkin Gobir na masarautar Ilorin.
Masu zafi
Samu kari