Latest
Gwamna Bala Mohammed na Bauchi ya bayyana cewa kan ƴaƴan PDP a haɗe yake karkashin jagorancin muƙaddashin shugaban jam'iyya na ƙasa, Umar Damagum.
Hukumar NBC ta bayyana rashin jin dadin ta kan yadda jami’an hukumar EFCC suka mamaye gidan rediyon Urban FM 94.5 FM a Enugu ana tsaka da watsa shiri.
Shugaban gwamnonin PDP kuma gwamnan Bauchi, Bala Muhammad ya yi martani kan zargin shigar da kara gaban kotu kan babban taron PDP da ak dage daga watan nan.
Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya fito ya gayawa duniya cewa ko kadan ba ya tsoron hukumar yaki da masu yi wa tattalin arzikin kasa zagon kasa (EFCC&..
Rahoton ci gaban Najeriya (NDU) da Bankin Duniya ya fitar ya nuna cewa gwamnatin ta yi asarar Naira tiriliyan 13.2 na tallafin kudin kasashen waje (FX) a shekaru uku
Abba Kabir Yusuf zai tura ɗalibai zuwa kasashen waje karatu a zangon 2024/2025. Za a tura daliban Kano karatu kasar waje domin yin digiri na biyu a fannoni.
Mai alfarma Sarkin Musulmi, gwamnonin Arewa, matar Bola Tinubu, ministan matasa sun halarci taron samar da tsaro da EFCC ta shirya a fadar shugaban kasa a Abuja.
Shugaban hukumar EFCC, Ola Olukoyede, ya nuna kaduwarsa kan yadda wani yaro dan shekara 17 ya yi kutse a cikin na'urarsa a yayin da ya ke gwada fikirarsa.
Bayan lalacewar babban layin wutar lantarki na ƙasa sau 3 a mako guda, matasa sun fara kiran a tsige ministan makamashi, Adebayo Adelabu da shugaban TCN.
Masu zafi
Samu kari