Wata kungiya mai suna RAI ta bayyana bukatar da ke akwai na binciken tsohon Shugaban hukumar NMDPRA, Farouk Ahmed bayan zarge-zargen Aliko Dangote.
Wata kungiya mai suna RAI ta bayyana bukatar da ke akwai na binciken tsohon Shugaban hukumar NMDPRA, Farouk Ahmed bayan zarge-zargen Aliko Dangote.
Sojojin Amurka sun kai farmaki tekun Pacific sun kashe mutane 4. Sojojin sun zargi wani jirgin ruwa da safarar makamai. Ministan tsaro ne ya ba da umarnin kai harin.
An samu rahoto cewa Sheikh Dr Saleh bin Humaid ya zama sabon Grand Mufti na Saudiyya bayan rasuwar Sheikh Abdulaziz al-Sheikh. Ana jiran tabbaci daga masarauta.
Tawagar Sumud Flotilla da ke dauke da jirage 51 daga kasashe daban daban zuwa Gaza mika kayan tallafi ta gamu da harin da ake zargi Isra'ila ce ta kai musu.
A labarin nan, za a ji yadda shugaban sojin kasar Nijar, Janar Abdourahmane Tchiani, ya bayyana sababbin zarge-zarge a kan kasar Faransa da kawayenta.
Ofishin Jakadancin Amurka a Najeriya ya yi gargadi da cewa cin hanci da rashawa babban laifi ne da zai jawo hana mutum biza komin girmansa a Najeriya.
Firayim Ministan Isra’ila Benjamin Netanyahu ya yi martani bayan wasu kasashen duniya sun amince da kasar Falasdinu inda ya ce hakan ba zai yiwu ba.
Kasashen Birtaniya, Canada da Austalia sun bi sahun masu amince da kafa kasar Falasdinu. Ana sa ran wasu kasashe za su bi bayansu a taron majalisar dinkin duniya.
Mutane da kungiyoyi sama da 50 ne suka taru a birnin London domin adawa da shugaban Amurka, Donald Trump da ya ziyarci Birtaniya. Suna adawa da kai hari Gaza.
Kasar Saudiyya ta kulla yarjejeniyar tsaro da Pakistan mai makaman nukiya bayan yawan hare haren Isra'ila a Gabas ta Tsakiya. Kasashen za su kare juna.
Kasashen Afrika 4 ba su nuna goyon baya ga Gaza ko Isra'ila ba da aka kada kuri'a a majalisar dinkin duniya, Kamaru, Kongo, Sudan ta Kudu da Habasha na cikinsu.
Labaran duniya
Samu kari