Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya yi tsokaci kan sharuddan da Iran ta mika domin kawo karshen yaki. Trump ya ce Amurka na nazari kan sharuddan.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya yi tsokaci kan sharuddan da Iran ta mika domin kawo karshen yaki. Trump ya ce Amurka na nazari kan sharuddan.
Ministan harkokin wajen Italiya Antonio Tajani ya yi magana da takwaransa na Iran Abbas Araghchi inda suka tattauna kan rikicin da ya shafi mashigar Hormuz.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya haska abubuwan da kasarsa ta cimma da Iran. Ya bayyana cewa Iran ta amince ba za ta samu makamin nukiliya ba.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya sake dauko batun toshe hanyoyin jiragen ruwan Iran da sojojin kasarsa suka yi. Trump ya ce hakan ya cutar da Iran.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa Iran ta sauka daga matsayarta, ta yarda ba za ta kera makamin nukiliya ba, ya ce za a koma tattaunawa.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya sanar da yarjejeniyar tsagaita wuta da aka cimma tsakanin Lebanon da Israila. Ya yi magana da shugabannin kasashen.
Ministan tsaron Amurka, Pete Hegseth ya yi ikirarin vewa hare-haren Amurka sun raunata jagoran addinin Iran, Mojtaba Khamenei kuma suna zargin ya nakasa.
Ministan tsaron Amurka, Pete Hegseth, ya ja kunnen shugabannin kasar Iran. Peye Hegseth ya kuma nuna cewa Amurka da lalata karfin soja na kasar Iran.
Gwamnatin Amurka ta bayyana cewa dakarunta sun shirya tsaf domin ci gaba da kai farmaki kasar Musulunci ta Iran idan har hanyar diflomasiyya ba ta cimma nasara ba.
Shugaban kasar Lebanon ya ƙi amince wa da tayin tattaunawa da Netanyahu, inda ya ce babu tattaunawa har sai an tsagaita buɗe wuta tsakanin kasashen biyu.
Kasar Amurka ta fitar da danyen mai adadin mai yawa da ba a taba gani ba tun yakin duniya na biyu saboda yakin da ta yi da Jamhuriyar Musulunci ta Iran.
Labaran duniya
Samu kari