Shugaba Bola Tinubu ya fara hutun makonni uku a Turai, inda zai fara zaman hutun ne a London kafin ya dawo Najeriya domin yakin neman zaben 2027.
Shugaba Bola Tinubu ya fara hutun makonni uku a Turai, inda zai fara zaman hutun ne a London kafin ya dawo Najeriya domin yakin neman zaben 2027.
Wani Kirista dan kasar Masar ya shiga gasar Alƙur’ani domin lashe Umrah kyauta ga maƙwabciyarsa Musulma, wadda ta daɗe tana mafarkin yin aikin Umrah.
Girgizar kasa mai karfin maki 5.5 zuwa 5.6 ta Richter ta girgiza Masar da sanyin safiyar Litinin, yayin da gwamnati ta tabbatar da cewa babu asarar rayuka ko jikkata
Saudiyya ta sanar da kafa ƙawancen tsaron teku da ƙasashe takwas domin kare hanyoyin kasuwanci da zirga-zirgar jiragen ruwa a Tekun Bahar Maliya.
Saudiyya ta dakatar da matafiya daga Kongo, da wasu kasashen Afrika uku daga shiga kasarta a matsayin matakin kariya daga barkewar annobar Ebola.
Gobara mai saurin bazuwa ta kusanci birnin Spokane da ke jihar Washington, lamarin da ya tilasta kwashe dubban mazauna yankin yayin da aka ayyana dokar ta baci.
Iran ta musanta ikirarin Donald Trump cewa ta bukaci Amurka ta dakatar da sabbin hare-hare, tana mai cewa mashigin Hormuz zai ci gaba da kasancewa a rufe.
Akalla mutum 13 sun mutu bayan wani ƙaramin jirgin sama mai ɗauke da masu yawon buɗe ido ya yi hatsari kusa da wurin tarihi na Nazca Lines a Peru.
Masu rahotanni sun bayyana cewa dalilan tsaro da fasahar binciken sauti ne suka hana fitar da rikodin muryar Jagoran addini na Iran, Mojtaba Khamenei.
Shugaba Donald Trump ya ce an cimma sharuddan kawo ƙarshen yaƙin Iran, yayin da Amurka ta dakatar da sabbin hare-hare, Isra'ila kuma ta amince da tattaunawa.
Shugaban Amurka Donald Trump ya dakatar da harin da aka shirya kai wa Iran, yana mai cewa an cimma matsaya kan yarjejeniya da za ta iya bude mashigin Hormuz.
Labaran duniya
Samu kari