Shugaba Bola Tinubu ya fara hutun makonni uku a Turai, inda zai fara zaman hutun ne a London kafin ya dawo Najeriya domin yakin neman zaben 2027.
Shugaba Bola Tinubu ya fara hutun makonni uku a Turai, inda zai fara zaman hutun ne a London kafin ya dawo Najeriya domin yakin neman zaben 2027.
Shugaban Iran Mojtaba Khamenei ya bukaci kasashen Musulmi, musamman na Gulf, su hada kai domin fuskantar abin da ya kira “ainihin makiyi” tare da kare juna.
Kungiyar APRC ta buƙaci Tinubu ya tsayar da Goodluck Jonathan takarar Sakatare Janar na Majalisar Ɗinkin Duniya, tana mai cewa ya cancanci mukamin.
Sojoji da dama na rundunar Givati ta Isra’ila sun bar sansaninsu bayan rikici da kwamandansu kan cire wasu alamomi da suka ce suna wakiltar tarihinsu.
Amurka ta gargadi Najeriya kan karuwar barazanar tsaro, yayin da ta zabi kasar cikin kasashen da za su amfana da sabon shirin jawo jarin manyan ayyukan more rayuwa.
Rundunar IRGC ta Iran ta ce ta lalata jiragen F-35 guda uku a sansanin Azraq na Jordan, tare da yin alƙawarin mayar da martani kan hare-haren Amurka.
Iran ta ce harin Amurka a tsibirin Qeshm ya kashe uba da uwa da yaronsu, yayin da yara biyu suka jikkata. Amurka ta ce ta mayar da martani ne ga harin Iran.
A labarin nan, za a ji Amurka ta sanar da kammala dukkanin hare-hare a wannan zagaye na amana wuta da ta yi wa kasar bayan wani hari da aka ce Iran ta kai Jordan.
Hari da ake zargin jirgin mara matuƙi ya kai ya rutsa da jirgin ajiyar gas mallakin Amurka a tashar Damietta ta Masar, inda gobara ta tashi nan take.
Saudiyya na fuskantar matsin lamba yayin da hare-haren Iran da ƙawayenta suka tilasta mata kai farmaki tare da marawa Amurka baya domin kare tsaronta.
Nathan Thomas ya kafa tarihi a matsayin farfesa mafi ƙarancin shekaru a duniya bayan fara koyarwa yana da shekaru 18 a kwalejin Miami da ke Amurka.
Labaran duniya
Samu kari