'Yan ta'adda sun kai wa Sheikh Abubakar Puma hari a masaukin da yake tafsiri a Gombe. An gano wanda ya yi barazanar kisan a Facebook kafin harin.
'Yan ta'adda sun kai wa Sheikh Abubakar Puma hari a masaukin da yake tafsiri a Gombe. An gano wanda ya yi barazanar kisan a Facebook kafin harin.
Ministan harkokin waje na Iran,Abbas Araghchi ya tabbatar da cewa babu wata matsala a tattare da jagoran addinin kasar, Mojtaba Khamenei bayan ya ji raunuka.
Kasar Isra'ila ta fito ta yi magana kan kisan da ta yi wa jagoran juyin juya hali na Jamhuriyar Musulunci ta Iran, Ayatollah Ali Khamenei. Ta kare kanta daga zargi.
Matar shugaban kasar Iraq, Shanaz Ibrahim Ahmed ta nuna cewa Kurdawa ba za su taya shugaban Amurka, Donald Trump yaki da Iran ba. Ta ce an yaudari Kurdawa a baya.
Isra’ila ta soke sallar Juma’a a harabar Masallacin Al-Aqsa da ke Kudus, tana danganta matakin da matsalolin tsaro sakamakon rikicin Amurka da Isra’ila da Iran.
Shugaban Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa zai shiga kasar Cuba domin hambarar da gwamnatin kasar bayan gama yaki da Iran da ya ke gwabzawa a yanzu.
Ayatollah Alireza Arafi ya zama shugaban rikon Iran bayan kashe Ayatollah Ali Khamenei. Abubuwan sani a kansa sun hada da wajen da aka haife shi da yaren da ya iya.
Trump ya nemi taimakon Ukraine kan jiragen yakin Iran. Zelensky ya amince zai tura ƙwararru zuwa Gulf muddin Amurka za ta ba shi kariya ta Patriot.
Wani mai amfani da X ya yi ikirarin cewa sabon shugaban rikon kwarya na Iran, Ayatollah Arafi, ya mutu bayan harin Amurka da Isra’ila a birnin Tehran
Wani rahoto da Bloomberg ta fitar ya nuna cewa kasashen Afirka uku za su samu karin kudin shiga sakamakon yakin da ya barke tsakanin Amurka da Iran.
Shugaban Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa ya zama wajibi ya shiga cikin wadanda za su yanke hukuncin karshe kan wanda zai gaji Ayatollahi Khamenei.
Labaran duniya
Samu kari