Peter Obi ya tabbatar da ficewarsa daga ADC sakamakon rikicin cikin gida, inda ya jaddada cewa har yanzu yana da yakinin samar da sabuwar Najeriya.
Peter Obi ya tabbatar da ficewarsa daga ADC sakamakon rikicin cikin gida, inda ya jaddada cewa har yanzu yana da yakinin samar da sabuwar Najeriya.
Ministan harkokin wajen Italiya Antonio Tajani ya yi magana da takwaransa na Iran Abbas Araghchi inda suka tattauna kan rikicin da ya shafi mashigar Hormuz.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya tabo batun lokacin kawo karshen yaki da Jamhuriyar Musulunci ta Iran. Ya ce za a iya kawo karshen yakin da yarjejeniya.
Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya karbi tawagar kasar Pakistan, wacce ta kai ziyara birnin Tehran son isar da sakon Amurka da lallashin kasar.
Shugaban kasar Iran, Masoud Pezeshkian, ya sake yin magana kan yakin da aka kaddamar a kan kasarsa. Ya bayyana cewa yakin ya sabawa dokokin duniya.
Rahotanni sun nuna Iran ta sayi tauraron dan adam na China don leƙen sansanonin Amurka da kai masu hari a lokacin da ake tsakiyar yakin Gabas ta Tsakiya.
Shugaban Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa ya nemi China ta gujewa bai wa Iran makamai kuma Shugaba Xi Jinping ya tabbatar masa da ba za a yi hakan ba.
Gwamnatin Iran ta sanar da cewa jirgin ruwanta ya wuce duk da sojojin da Trump ya ce ya jibge a kusa da mashigar Hormuz. Iran ta ce matakin Trump ba zai cutar ba.
Shugaban Amurka, Donald Trump ya sake caccakar Fafaroma Leo XIV kan sukar shi da ya yi game da yake-yake a kasashen duniya da kai hari kasar Iran.
Shugaban Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa nan ba da jimawa ba za a koma teburin tattaunawa tsakanin gwamnatinsa da kasar Iran a birnin Islamabad.
Gwamnatin China ta bayyana rahoton leken asiri da ya nuna tana shirin tura sababbin makamai zuwa Iran a matsayin kirkirarren labari, ta shirya tunkarar Amurka.
Labaran duniya
Samu kari