Kasar Iran Ta Sake Ruguza Lissafin Amurka kan Batun Tattaunawar Sulhu
1 - tsawon mintuna
Iran - Gwamnatin Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta sake nanata cewa har yanzu ba ta shiga wata tattaunawa da nufin kawo karshen yakin da ke gudana a Gabas ta Tsakiya.
Kakakin ma’aikatar harkokin wajen Iran, Esmaeil Bagaei, ya bayyana cewa kasar ba ta shiga wata tattaunawa da Amurka ba tun bayan fara yakin da ake yi da ita.

Source: Getty Images
Rahoton tashar Al-Jazeera ya nuna cewa Bagaei ya bayyana haka ne a wasu sakonni da ya fitar yau Litinin, 30 ga watan Maris, 2026.
"Ba mu shiga wata tattaunawa da Amurka ba a cikin kwanaki 31 da muka yi muna gwabzawa da hoton”
Asali: Legit.ng
Tags: