A labarin nan, za a ji majalisar dattawan Amurka ta sake zama a karo na hudu dokin duba yadda za a taka wa shugaban kasar Donald Trump birki game da yaƙi da Iran.
A labarin nan, za a ji majalisar dattawan Amurka ta sake zama a karo na hudu dokin duba yadda za a taka wa shugaban kasar Donald Trump birki game da yaƙi da Iran.
Rahotanni sun nuna Iran ta sayi tauraron dan adam na China don leƙen sansanonin Amurka da kai masu hari a lokacin da ake tsakiyar yakin Gabas ta Tsakiya.
A labarin nan, za a ji cewa kasari Isra'ila na kara hangen yadda za ta fara mayar da hankali a kan Turkiyya bayan Iran a yankin Gabas ta Tsakiya.
Mataimakin shugaban kasar Amurka, JD Vance ya bukaci Fafaroma Leo da ya mayar da hankali kan lamuran addini maimakon sharhi kan lamuran da suka shafi Donald Trump.
Gwamnatin kasar China ta bukaci gwamnatin Amurka karkashin Donald Trump ta kame baki daga shiga harkar Mashigar Hormuz da taba jiragen ruwan Iran.
A labarin nan, za a ji cewa kasar Iran ta shiga sa-in-sa da ta barke a tsakanin shugaban Katolika na duniya Fafaroma Leo da Shugaban Amurka Donald Trump.
Shugaban kasar Iran, Masoud Pazeshkian ya ce bin tsarin kasa da kasa daga bangaren Amurka ne kadai zai bada damar warware matsalar Gabas ta Tsakiya.
Tawagar Amurka ta tattaunawa da takwararta ta Iran a birnin Islamabad na Pakistan. Yayin tattaunawar Amurka ta mika bukatarta ga Iran don cimma yarjejeniya.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya yi barazanar lalata jiragen ruwan yakin Jamhuriyar Musulunci ta Iran idan suka tunkari dakarun sojojin kasarsa.
Najeriya da Morocco za su sanya hannu kan yarjejeniyar gina bututun iskar gas na dala biliyan 25 a wannan shekara ta 2026. Aikin zai ratsa kasashe 13.
China ya bukaci kasashen duniya su tashi tsaye wajen ganin an sulhunta Amurka da Iran a wannan lokaci da kasashen suka tsagaita wuta, ta ce za ta ba da gudummuwa.
Labaran duniya
Samu kari