Matatar Dangote da Legas ta kara farashin man fetur da N65 a kowace lita, abin da ya kai farashin daga N1,200 zuwa N1,265 kan yiwuwar karin farashin mai.
Matatar Dangote da Legas ta kara farashin man fetur da N65 a kowace lita, abin da ya kai farashin daga N1,200 zuwa N1,265 kan yiwuwar karin farashin mai.
Wani Kirista dan kasar Masar ya shiga gasar Alƙur’ani domin lashe Umrah kyauta ga maƙwabciyarsa Musulma, wadda ta daɗe tana mafarkin yin aikin Umrah.
Akalla jarirai 15 sun mutu bayan gobara ta tashi a sashen haihuwa na asibitin PIMS da ke Islamabad, Pakistan, inda ake gudanar da bincike kan musabbabin lamarin.
Mataimakin Shugabann kasar Tanzania, Emmanuel Nchimbi, ya yi murabus daga mukaminsa bayan rahotannin rashin jituwa da Shugaba Samia Suluhu Hassan
Rahotanni daga Iran sun watsa bidiyon da ke barazanar Barron Trump tare da ikirarin cewa an sanya ladan $10m kan sa, lamarin da ya ƙara tsananta rikicin kasashen.
Benjamin Netanyahu ya yi ikirarin cewa Iran ta yi yunkurin kashe daya daga cikin ’ya’yansa, yayin da ya kare matakin ci gaba da bai wa iyalansa kariyar tsaro.
Kasar Amurka ta sanya ladan dala miliyan 10 kan bayanan manyan jami’an IRGC, yayin da Iran ke fuskantar matsin tattalin arziki da rikicin siyasa.
Amurka ta ƙaddamar da Operation Economic Outcast domin katse hanyoyin samun kuɗin Iran tare da kakaba sababbin takunkumi kan masu hulɗa da Tehran.
Tsohon babban Muftin Syria Ahmad Hassoun ya samu hukuncin daurin rai da rai kan laifukan yakin basasar kasar, ciki har da tunzura kisa da kare ayyukan sojoji.
Kasar Singapore za ta bai wa kowane yaro tallafin gwamnati har kusan N94m daga haihuwa zuwa shekara 17, domin taimaka wa iyalai da karfafa haihuwa.
Shugaba Donald Trump ya yi gargadin cewa za a tsige shi idan Republican ta sha kaye a zaben tsakiyar wa'adi, inda ya bukaci magoya bayansa su fito zabe.
Labaran duniya
Samu kari