Labaran duniya
Lokacin bikin Kirismeti ana gudanar da bukukuwa domin zagayowar wannan ranar. Sai dai akwai kasashen da ba a gudanar da biki a wannan ranar saboda wasu dalilai.
Bayan kifar ga gwamnatin Bashar Al' Assad a Siiya an an samu saukin farashin man fetur a duniya. 'An fara gyara wuraren man fetur bayan kifar da Assad.
Tun daga lokacin da Ghana ta samu ‘yancin kai, musulmai bai taba zama shugaban kasar ba. Wannan karo Mahamudu Bawumia yana da kyakkyawar damar cin zabe.
Rahotanni sun tabbatar da cewa shugaban kasar Syria, Bashar Al-Assad ya tsere daga birnin Damascus yayin da yan tawayen suka kutsa cikin kasar da kwace iko.
Najeriya da Faransa sun kulla yarjejeniyar hako ma'adanai. Hakan ya jawo shakku ga yan Najeriya domin jin tsoron Faransa za ta iya jawo matsalar tsaro a Arewa.
Sojojin da ke mulki a Nijar sun kwace ikon sarrafa ma'adanai wajen kamfanin Faransa. Sojojin sun ce za su cigaba da juya arzikinsu da kansu maimakon Faransa.
Gwamna Abba Yusuf ya ziyarci jami’o’in Symbiosis, Kalinga, da Swarrnim a Indiya, don tattaunawa da daliban Kano, inda ya yaba da hazakarsu da kyawawan dabi'unsu.
Wani rahoto ya tabbatar da cewa an yi rijistar sunayen jarirai 4,600 da sunan Muhammad a shekarar 2023 a Burtaniya da Wales da aka ce yafi kowane suna farin jini.
Gwamnan Kano Abba Kabir Yusuf ya ziyarci daliban Kano da ya tura karatu kasar Indiya. Abba ya ce zai cigaba da daukar nauyin dalibai zuwa karatu a ketare.
Labaran duniya
Samu kari