![Saudiyya da UAE sun umarci takaita lokutan sallar Juma'a, sun jero dalilai](https://cdn.legit.ng/images/560x315/69f3d60707af3ecf.jpeg?v=1)
Labaran duniya
![Saudiyya da UAE sun umarci takaita lokutan sallar Juma'a, sun jero dalilai](https://cdn.legit.ng/images/560x315/69f3d60707af3ecf.jpeg?v=1)
![Jerin mahajjatan Najeriya da suka rasu yayin aikin hajjin 2024 da jihohinsu](https://cdn.legit.ng/images/560x315/54450451cce91bd2.jpeg?v=1)
![Darajar Najeriya ta kara sama a Saudiyya, mahajjaci ya mayar da kudin tsintuwa](https://cdn.legit.ng/images/360x203/aafd1c11c09f791e.jpeg?v=1)
!['Yan ta'adda sun kashe sojoji 21 a harin kwanton ɓauna, gwamnatin Nijar ta yi martani](https://cdn.legit.ng/images/360x203/914528cf24c1e188.jpeg?v=1)
![An naɗa sabon mai rike makullin ɗakin Ka'aba, ya yi alkawari ga al'ummar Musulmi](https://cdn.legit.ng/images/360x203/8880afeb199046e4.jpeg?v=1)
![Mahaifiyar fitaccen ɗan wasan ƙwallon duniya, Pele, ta rasu tana da shekara 101](https://cdn.legit.ng/images/360x203/6e11b78a725b862b.jpeg?v=1)
![Muhimman bayanai 5 da ba a sani ba a kan tarihin ajiye makullin dakin Ka’aba](https://cdn.legit.ng/images/190x107/5910c2c0feda9abf.jpeg?v=1)
Saleh Al-Shaibi ne na 109 cikin wadanda suka rike makullin Ka'aba tun daga kan sahabi Usman Bin Dalha. Yan kabilar Shaibah ne ke rike da makullin a tsawon tarihi.
![InnalilLahi: An shiga jimami bayan rasuwar mai gadin Ka'abah na 109 a Makkah](https://cdn.legit.ng/images/190x107/12c9307b54a5bd2a.jpeg?v=1)
Mai gadi da ke rike da makullin Ka'abah, Dakta Saleh Bin Zain Al-Shaibi ya rasu da safiyar yau Asabar inda aka yi sallar jana'izarsa a Masallacin Harami.
![Majalisa ta haramta sanya hijabi da bukukuwan murnar Sallah a ƙasar Musulmi](https://cdn.legit.ng/images/190x107/75f2308ea852718e.jpeg?v=1)
Gwamnatin Tajikistan karkashin jagorancin Emomali Rahmon ta zartar da dokar da ta haramta mata sanya hijabi, da yara yin bukukuwan babbar Sallah.
![InnalilLahi: An shiga jimami bayan rasuwar jigon APC a Saudiya yayin aikin hajji](https://cdn.legit.ng/images/190x107/490591bae30f2055.jpeg?v=1)
Najeriya ta sake babban rashi bayan rasuwar Hajiya a kasar Saudiyya mai suna Ramota Bankole wacce ta kasance jajirtacciya a jam'iyyar APC da ta rike mukamai.
!["Ba za mu saurarawa Isra'ila ba, ba za mu daga kafa ba," Inji Shugaban Hezbollah](https://cdn.legit.ng/images/190x107/3cf23dfeb89690c8.jpeg?v=1)
Kungiyar gwagwarmaya ta Hezbollah da ke Lebanon ta ce duk wasu nau'in tsoratarwa da yada labaran yaki a Isra'ila da kawayenta ba zai girgiza su ba.
![Binance ya sake samun matsala bayan an lafta masa tarar Dala miliyan 2](https://cdn.legit.ng/images/190x107/78002ff47038305a.jpeg?v=1)
Hukumar FIU ta kasar India ta lafta tara kan kamfanin hada-hadar kirifto na Binance kan zargin safarar kudade. Hukumar ta ci kamfanin tarar Dala miliyan 2.25.
![Mutane kimanin 40 sun mutu, sama da 100 suna asibiti bayan sun yi tatul da giya](https://cdn.legit.ng/images/190x107/4fab63492b2ae922.jpeg?v=1)
Gwamnatin India ta sanar da mutuwar mutane 36 da kuma sama da 100 da ke wance a asibiti bayan shan giya a yankin Kallakurichi da ke jihar Tamil Nadu.
![An kunyata Tinubu wajen rantsar da shugaban Afrika ta Kudu? An fayyace gaskiyar lamarin](https://cdn.legit.ng/images/190x107/96fcd1ef7c104f2b.jpeg?v=1)
Yayin da ake yada faifan biyidon Bola Tinubu a South Africa, fadar shugaban kasar Najeriya, ta musanta abin da ake yadawa inda ta bayyana yadda abin ya faru.
![Ma'aikata na kuka, Abba Kabir ya juya kan mahajjatan Kano 3,121 a Saudiyya](https://cdn.legit.ng/images/190x107/d464031341188b66.jpeg?v=1)
Yayin da ake ci gaba da aikin hajji, Gwamna Abba Kabir Yusuf na jihar Kano ya sake abin alheri ga maniyyatan jihar da ke kasar Saudiyya da kyautar riyal 100.
Labaran duniya
Samu kari